Rahotanni sun bayyana cewa wasu ’yan bindiga sun halaka wani jami’in Hukumar Kwastam a kan iyakar shingen bincike na Fingila, a Karamar Hukumar Dandi ta Jihar Kebbi, a ranar Litinin.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu ’yan bindiga sun halaka wani jami’in Hukumar Kwastam a kan iyakar shingen bincike na Fingila, a Karamar Hukumar Dandi ta Jihar Kebbi, a ranar Litinin.
Hukumar Kwastam ta Najeriya ta ce jami’anta sun samu nasara kama wasu bindigogi guda 55 da ba a kammala haɗasu ba a filin Jirgin Saman Murtala Muhammad dake Lagos. Da
Wani jami’in hukumar kwastam ya harbe kansa har lahira a gidansa dake unguwar Farm Centre a cikin birnin Kano. Mai magana da yawun rundunar ƴan sandan jihar, Abdullahi Haruna Kiyawa
Wani jami’in hukumar kwastam ya harbe kansa har lahira a gidansa dake unguwar Farm Centre a cikin birnin Kano. Mai magana da yawun rundunar ƴan sandan jihar, Abdullahi Haruna Kiyawa
Hukumar Kwastam ta Najeriya shiya ta ɗaya dake jihar Ogun ta ce ta kama harsashi 940 da darajarsa ta kai miliyan ₦557,120,828. Hukumar ta Kwastam ta ce an ɓoye harshin
Hukumomin kwastam dake filin jirgin saman Murtala Muhammad dake Lagos sun samu nasarar kama wasu jirage marasa matuka da kuma sauran kayayyakin amfani soja da aka yi kokarin fasa kwaurinsu
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya kaddamar da sabon ginin helkwatar hukumar kwastam dake Abuja a ranar Talata. An gina ginin ne a bayan ginin hukumar sadarwa ta ƙasa NCC dake