Atiku ya halarci bikin rantsar da Fintiri a Adamawa

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya halarci bikin rantsar da gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Fintiri.

Fintiri na daga cikin gwamnonin da suka lashe zabe a karo na biyu inda ya yi rantsuwa kama aiki a zango na biyu kuma na ƙarshe.

Loading

Signing-in 3 seconds...

Signing-up 3 seconds...