Sulaiman SaadArewa, Hausa3 years ago
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya halarci bikin rantsar da gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Fintiri.
Fintiri na daga cikin gwamnonin da suka lashe zabe a karo na biyu inda ya yi rantsuwa kama aiki a zango na biyu kuma na ƙarshe.
Hausa3 weeks ago
Hausa1 month ago
Hausa2 months ago
Hausa21 hours ago
Signing-in 3 seconds...
Signing-up 3 seconds...
Not a member? Sign Up.
Have an account? Sign In.