Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya halarci bikin rantsar da gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Fintiri.
Fintiri na daga cikin gwamnonin da suka lashe zabe a karo na biyu inda ya yi rantsuwa kama aiki a zango na biyu kuma na ƙarshe.