Aslam Aliyu ta hannun daman tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ta sanar da ficewa daga jam’iyyar ADC inda ta koma jam’iyar APC. A wata sanarwa da ta fitar ranar
Aslam Aliyu ta hannun daman tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ta sanar da ficewa daga jam’iyyar ADC inda ta koma jam’iyar APC. A wata sanarwa da ta fitar ranar
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar kuma wanda zai yiwa jam’iyar ADC takara a zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027 ya ziyarci,Muhammad Hayatudeen a gidansa dake Lagos. Hayatudeen na ɗaya
Shugabancin jam’iyar ADC na ƙasa tsagin David Mark ya gana da na jam’iyar PDP ƙarƙashin Kabiru Tanimu Turki a Abuja. Taron na zuwa ne a dai-dai lokacin da dukkanin jam’iyyun
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya gana da tsohon gwamnan Kano Rabi’u Musa Kwankwaso a gidansa dake Abuja A cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na X
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi zargin cewa jam’iyar APC mai mulki na shirin yin amfani da ɓangaren shari’a wajen yiwa jam’iyyar ADC zagon ƙasa. Ya kuma shawarci
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya isa gidan tsohon shugaban kasa ,Janar Ibrahim Badamasi Babangida dake Minna a ranar Talata. Atiku ya isa gidan Babangida mintoci kaɗan bayan
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi rijista da jam’iyar ADC a hukumance. Atiku ya yi rijista da jam’iyar ta ADC tare da karɓar katin jam’iyar a mazabar Jada
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP). A cikin wata sanarwa da ya fitar mai dauke da kwanan watan 14
Tsohon dan takarar shugaban kasa kuma gogaggen dan jarida, Dele Momodu, ya bayyana cewa gwamnatin jam’iyyar APC mai mulki na cikin fargaba sakamakon tasirin da tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku
Jagororin yan adawa a karkashin inuwar Nigeria National Coalition Group (NNCG) sun fito da zabi All Democratic Alliance(ADA) a matsayin jam’iyar da za su kafa domin kalubalantar jam’iyar APC a
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ziyarci Rauf Aregbesola tsohon gwamnan jihar Osun a gidansa dake jihar. A wani bidiyo da ya wallafa a shafinsa na X da aka
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya jagoranci wata tawagar ƴan siyasa inda suka kai wa tsohon shugaban ƙasa, Muhammad Buhari ziyara a gidansa dake Abuja. A cikin waɗanda suka
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya ziyarci tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo a gidansa dake Abeokuta. Atiku ya kasance mataimakin Obasanjo daga shekarar 1999-2007. Paul Ibe mai taimakawa Atiku
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya amince da naɗin, Daniel Bwala a matsayin mai taimaka masa na musamman kan sadarwa da kuma kafafen yaɗa labarai. Bayo Onanuga mai bawa shugaban
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya bayar da gudunmawar naira miliyan 100 ga mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a Maiduguri babban birnin jihar Borno. A ranar Talata ne
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya karbi bakuncin iyalan mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ƙarƙashin jagorancin tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai a gidansa dake unguwar Asokoro a
Peter Obi ɗantakarar shugaban ƙasa a jam’iyar LP a zaɓen shekarar 2023 ya ziyarci tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar a. Abuja ranar Litinin. Atiku da ya yi takarar shugaban
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya ziyarci dakataccen ɗan majalisar dattawa sanata, Abdul Ningi dake wakiltar mazaɓar Bauchi ta tsakiya a majalisar dattawa. Atiku ya ziyarci sanata Ningi a
Atiku Abubakar ɗan takarar shugaban kasa a jam’iyar PDP a zaɓen da ya wuce zai yi taron manema labarai a ranar Alhamis 5 ga watan Oktoba. Dele Momodu wanda shi
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima da kuma tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar sun haɗu a wurin ɗaurin aure a Abuja ranar Asabar. Irin wannan haɗuwa da ba kasafai ba