Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dakatar da Gwamnan Babban Bankin Najeriya CBN, Godwin Emefiele. Ofishin sakataren gwamnatin tarayya shi ne ya fitar da sanarwar dakatarwar. Willie Bassey daraktan yaɗa
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dakatar da Gwamnan Babban Bankin Najeriya CBN, Godwin Emefiele. Ofishin sakataren gwamnatin tarayya shi ne ya fitar da sanarwar dakatarwar. Willie Bassey daraktan yaɗa
Shugaban kasa, Bola Ahmad ya gana da ɗaya daga cikin manyan ƴan takara da su ka kara da shi a zaɓen 2023, tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso a
Gwamnatin jihar Zamfara ta kwato wasu daga cikin motocin da ake zargin tsohon gwamnan jihar, Bello Matawalle da yin awon gaba da su lokacin da yabar mulki. Wasu majiyoyi sun
Ƴan Najeriya da basu gaza 108 da aka dawo su daga Libiya gwamnatin tarayya ta karɓa ta hannun hukumar Bada Agajin Gaggawa Ta Ƙasa NEMA. Waɗanda aka dawo dasu an
Zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin Najeriya 36 a fadar Aso Rock dake Abuja. Wannan ne taron farko da ya gudanar da gwamnonin tun bayan da
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad ya amince a ɗauki sabbin ma’aikata 1480 domin cike gurbin da hana ɗaukar ma’aikata da gwamnatin, Barrister Muhammad Abubakar ta saka ya haifar. Gwamnan Abubakar
Majalisar Dattawa a ranar Talata ta amince da bukatar shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya naɗa masu bashi shawara su 20. Shugaban majalisar, Ahmad Lawan shi ne ya gabatar bukatar
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq a ranar Litinin ya bada umarnin cewa ma’aikatan jihar su rika zuwa aiki sau uku a mako maimakon kwanaki biyar. Shugabar ma’aikatan jihar,Susan Modupe Oluwole
Babban Kotun Tarayya dake Abuja ta hana hukumar EFCC dake yaƙi da yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati da kuma takwararta ta ICPC kama tsohon gwamnan jihar Zamfara sanata Abdulaziz Yari
Tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Borno, Alhaji Usman Jidda Shuwa ya riga mu gidan gaskiya. Shuwa wanda har ranar 29 ga watan Mayu shi ne sakataren gwamnatin jihar ta Babagana Umara
A jikkata wasu jami’an tsaro a wani hari da yan bindiga su ka kai kan jerin ayarin motocin gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ranar Asabar akan hanyar Abuja zuwa Lokoja.
An zaɓi gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad a matsayin sabon shugaban kungiyar gwamnonin jam’iyyar PDP. Siminalayi Fabura zaɓaɓɓen gwamnan jihar Rivers shi ne mataimakin shugaban kungiyar. Muhammed da Fubara an
Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati ta titsiye tsohuwar ministar harkokin mata Pauline Tallen kan zargin azurta kai ta hanyar al-mundahana. Jaridar The Cable ta
Mayakan kungiyar ISWAP su 73 tare da iyalinsu ne suka mika kansu ga sojojin shiya ta ɗaya na rundunar Operation Haɗin Kai dake Borno. A cewar Zagazola Makama dake wallafa
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya naɗa kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila a matsayin shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa. Tsohon mataimakin gwamnan jihar Jigawa, Ibrahim Hassan Hadejia shi ne zai
Wasu daga cikin sabbin gwamnoni da suka kama aiki a ranar 29 ga watan Mayu da kuma wasu da suka sauka a ranar sun kai wa tsohon shugaban ƙasa, Muhammad
Zaɓaɓɓen shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da shugabannin hukumomin tsaro a fadar Aso Rock dake Abuja. Wannan ne karo farko da aka gudanar da irin wannan ganawa tun
Rukunin farko na alhazan jihar Jigawa sun tsira daga hatsarin jirgin sama bayan da jirgin saman Max Air da suke ciki ya yi saukar gaggawa a Kano. Jirgin ya yi
An rantsar da Dr Nasiru Idris a matsayin sabon gwamnan jihar Kebbi. Idris na daga cikin sabbin gwamnonin da aka zaba a zaɓen 2023.