Gwamnatin Kwara Ta Mayar Da Ranakun Aiki Kwana 3 A Mako

Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq a ranar Litinin ya bada umarnin cewa ma’aikatan jihar su rika zuwa aiki sau uku a mako maimakon kwanaki biyar.

Shugabar ma’aikatan jihar,Susan Modupe Oluwole ita ce ta sanar da haka a Ilorin inda ta ce gwamnatin jihar ta amince da rage kwanakin a matsayin matakin wucin gadi na rage raÉ—adin cire tallafin man fetur da aka yi.

Oluwole ta gargadi ma’aikatan da kada su yi amfani da damar wajen yin sakaci da aiki.

More News

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miĆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Gwamantin Kano na kashe naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha—Kwamishina

Gwamnatin jihar Kano na kashe kimanin naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha na tafi da gidanka a cikin babban birnin...