Cire Tallafin Mai: Gwamnatin Tarayya Ta Cigaba Da Tattaunawa Da Kungiyoyin Kwadago

Gwamnatin tarayya ta cigaba da tattaunawa da kungiyoyin kwadago na NLC da TUC kan matakan za a bi domin rage raÉ—aÉ—in cire tallafin man fetur.

A ranar 5 Yuni ne kungiyoyin kwadago suka janye shiga yajin aikin da suka shirya yi domin nuna adawar su ga cire tallafin bayan da suka gudanar da taro da wakilan gwamnati.

Taron na ranar Litinin ya gudana ne a É—akin taro na ofishin shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila dake Aso Rock.

Shugaban kungiyar NLC Joe Ajaero na TUC Festus Osifo da sauran shugabannin kwadago na daga cikin mahalarta taron.

More News

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...

Matatar Mai Ta Kaduna Za Ta Fara Aiki A Ƙarshen 2024

Kamfanin Kaduna Refining and Petrochemical Company KPRC ya ce matatar mansa za ta fara aiki a shekarar 2024. Mustapha Sugungun managan matatar man ta KRPC...

Manyan dillalan mai za su fitar da litar man fetur miliyan 300 a wannan makon

Ƙungiyar MEMAN ta manyan dillalan man fetur da dangoginsa ta ce mambobinta sun fara lodin mai har lita miliyan 300 a cikin makon nan...

Kotu ta É—aure mutumin sa ya yi sama-da-faÉ—i da kuÉ—in marayu

Babbar kotu a jihar Borno ta yanke wa Isiyaku Ibrahim hukuncin shekara ɗaya a gidan yari da zaɓin biyan tarar naira dubu 100 saboda...