Ambaliyar Ruwa Ta Mamaye Wani Rukunin Gidaje Dake Abuja

Adadin mutanen da kawo yanzu ba a iya tantance yawansu ba ne suka maƙale a gidajensu dake rukunin gidaje na Trade Moore dake Lugbe a Abuja sakamakon ambaliyar ruwa da ruwan sama mai yawa da aka yi ya haifar.

Faya-fayan bidiyo da suka karaÉ—e intanet sun nuna yadda gidaje da kuma motoci suka nutse a ruwa.

A wani rahoto da ta fitar kan halin da ake ciki hukumar bada agajin gaggawa ta kasa, NEMA ta ce wani direba matukin wata mota kirar Peugeot 406 mai namba YLA 681 FS ya nutse a ruwan kuma ana cigaba da neman sa.

“An ceto mutane huÉ—u kuma suna cikin hayyacinsu” a cewar sanarwar.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...