Gwamnonin PDP za su gudanar da taro ranar Talata kan halin da kasa ke ciki

Gwamnonin jam’iyar PDP za su gudanar da wata ganawa ranar Talata domin tattauna halin da al’amura ke gudana a Najeriya.

A cikin wata sanarwa ranar Litinin dake sanar da taron, Cyril Maduabum darakta janar na kungiyar gwamnonin jam’iyar PDP ya ce za kuma a tattauna halin da jam’iyar take ciki.

Maduabum ya ce taron wanda shi ne karo na farko tun bayan gwamnan Bauchi, Bala Muhammad ya karbi ragamar jagorancin kungiyar gwamnonin za a gudanar da shi a masaukin baki na gwamnatin Akwa Ibom dake Abuja.

“Ana sa ran kungiyar za ta tattauna kan halin da kasa ke ciki musamman abubuwan dake faruwa a yan kwanakin nan ta bangaren siyasa, zamantakewa da kuma tattalin arziki,” a cewar sanarwar.

More News

Mutane uku sun mutu a ruftawar wani ginin bene a Kano

Hukumar Bada Agajin Gaggawa Ta Ƙasa NEMA ta tabbatar da mutuwar mutane uku bayan da wani bene mai hawa uku ya ruguzo a unguwar...

Ganduje Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Shirya Zanga-Zangar Neman A Sauke Shi

Shugaban jam'iyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce gwamnatin jihar Kano ta jam'iyar NNPP ita ce ke da alhakin shirya zanga-zanga iri...

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...