Dan majalisa ya nemi mutanen mazabarsa su kare kansu daga harin yan bindiga

Dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Jos South and Jos North, Dachung Musa Bagos ya shawarci mutanen mazabar sa da su yi amfani da damar da kudin tsarin mulki ya basu ta kare kansu.

Bagos ya bayyana haka ne lokacin da yake mayar da martani kan kashe kashen dake faruwa a Mangu da kuma Jos South.

Sama da mutane 20 aka ba da rahoton an kashe a harin da wasu yan bindiga suka kai a ranar Lahadi.

Bagos wanda ya bayyana damuwars kan hare-haren ba tare kakkautawa ba ya shawarci mutanen su kare kansu kamar yadda kundin tsarin mulkin Najeriya ya basu.

Dan majalisar ya koka cewa yawancin mutanen mazabarsa suna zaune cikin zullumi ya kara da cewa kusan kullum sai an kai hari.

More News

Kotu ta É—aure mutumin sa ya yi sama-da-faÉ—i da kuÉ—in marayu

Babbar kotu a jihar Borno ta yanke wa Isiyaku Ibrahim hukuncin shekara ɗaya a gidan yari da zaɓin biyan tarar naira dubu 100 saboda...

NFF ta naÉ—a Finidi George a matsayin sabon kocin Super Eagle

An naɗa Finidi George a matsayin sabon mai horar da kungiyar ƙwallon ƙafar Najeriya wato Super Eagle. Hukumar ƙwallon Ƙafa ta Najeriya, NFF ita ta...

Gwamnan Edo Zai Fara Biyan 70,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya sanar da mafi ƙarancin albashi ga ma'aikatan ga ma'aikatan jihar inda za a riƙa biyan naira dubu 70,000. Gwamnan...

JAMB ta fitar da sakamakon jarabawar 2024

Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta JAMB, ta fitar da sakamakon jarrabawar shekarar 2024, watau sakamakon UTME.Sama da mutane miliyan 1.94...