Wasu Yara 6 Sun Yiwa Wata Matashiya FyaÉ—e

Gwamnatin jihar Anambra ta samu nasarar ceto wata matashiya mai shekaru 19 da wasu da ake zargin wasu matasa da yara su 6 sun yi mata fyade a Anam dake karamar hukumar Anambra West ta jihar.

Misis Ify Obinabo, Kwamishiniyar Mata da Walwalar Jama’a ta jihar ta fadawa yan jarida ranar Asabar cewa an kama mutanen da suka aikata laifin.

WaÉ—anda aka kama sun haÉ—a da Afam Ezenwa, shekara 17, Chijioke Ifeanyi, shekara 20, Collins Obadom,shekera 18, Abuchi Okechukwu, shekara 16, Chima Obiekezie, da Sunday Okafor, masu shekaru 27.

Obinabo ta ce tuni aka mika batun ga sashen aikata manyan laifuka na rundunar yan sandan jihar domin cigaba da bincike.

Ta ce ” lokacin da muka ga fefan bidiyon yarinya yar shekara 19 da ake zargin yara 6 sun yi mata fyade a Anam na yawo intanet mun yanke shawarar shiga cika lamarin tare da bibiyar halin da ake ciki.”

“An ceto wacce aka yi wa fyaden da haÉ—in gwiwar jami’an yan sanda suma waÉ—anda suka aikata an kama su. Ma’aikatar za ta tabbatar sun fuskanci hukunci.”

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...