Yara uku sun mutu, yayin da wani yaro guda ke kwance cikin mawuyacin hali a asibiti bayan an tsince su a gidan wata mai maganin gargajiya a ƙauyen Umuoduba, Ƙaramar
Yara uku sun mutu, yayin da wani yaro guda ke kwance cikin mawuyacin hali a asibiti bayan an tsince su a gidan wata mai maganin gargajiya a ƙauyen Umuoduba, Ƙaramar
Gwamnatin Jihar Anambra ta tabbatar da kama Fasto Harrison Charles, mamallakin cocin Day Spring Assembly da ke Awada a birnin Onitsha, bisa wasu zarge-zarge masu nasaba da karɓe matan aure
Fred Chukwuelobe mataimaki kan harkokin yada labarai ga Chris Ngige ya ce tsohon gwamnan jihar ta Anambra yana hannun hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati.
Hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati tace jami’anta sun kama wasu mutane uku da ake zargi da sayen kuri’a a zaben gwamnan jihar Anambra da
Rundunar ‘yan sandan jihar Anambra ta cafke wani mutum mai suna Okwuchukwu Ezimuo, mai shekara 45, bisa zargin caka wa ‘dan uwansa wuka har lahira saboda rikicin filin iyali a
Rundunar yan sandan jihar Anambra ta ce jami’anta sun kama wani mutum mai shekaru 25 da nonon wata mata da aka cire a yankin Awada dake jihar. A wata sanarwa
Rundunar yan sandan jihar Anambra ta kama wasu mutane 6 da ake zargi da aikata safara da kuma rarraba miyagun kwayoyi. A wata sanarwa ranar Asabar Mai dauke da sahannun,
Yan bindiga sun kashe wani lauya da kuma mutumin da yake karewa lokacin da suke kan hanyarsu ta dawowa daga kotu ranar Alhamis a jihar Anambra. Tochukwu Ikenga mai magana
Rundunar yan sandan jihar ta samu nasararar kubutar da wani mutum da aka yi garkuwa da shi a ranar Talata a kauyen Umuege dake yankin Awka a jihar. SP Tochukwu
Wasu ƴan bindiga da ake zargin mayaƙan kungiyar IPOB ne dake fafutukar kafa ƙasar Biafra sun kashe mutane biyar a jihar Anambra. A cewar Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan
Rundunar ƴan sandan jihar Anambra ta ce jami’anta sun kama wasu mutane uku da ake zarginsu da aikata fashi da makami a jihar. Tochukwu Ikenga mai magana da yawun rundunar
Jami’an tsaro a jihar Anambra sun kashe wasu mutane biyar da ake zargin mambobin kungiyar IPOB ne dake fafutukar kafa ƙasar Biafra a garin Ufuma dake ƙaramar hukumar Orumba North
Kwamishinan ƴan sandan jihar Anambra, Obono Itam ya ce an ceto wasu yara huɗu da aka sato su daga wurin iyayensu a jihar Bauchi aka kuma sayar da su ga
Rundunar ƴan sandan jihar Anambra, ta ce jami’an tsaro bakwai ƴan bindiga su ka kashe a yankin Ihiala dake jihar. Mai magana da yawun rundunar ƴan sandan jihar Tochukwu Ikenga
Mutane da dama ne da kawo yanzu da ba a san yawansu ba ake fargabar sun mutu a wani turmutsutsu da aka yi a garin Okija dake jihar Anambra. Lamarin
Jami’an rundunar ‘yan sanda ta Jihar Anambra sun kama wani mutum da ake zargi da garkuwa da mutane, wanda ake zaton yana addabar mazauna yankin hanyar Enugwu-Ukwu a karamar hukumar
Jam’iyar APGA ta lashe zaɓen dukkanin kujerun shugabannin ƙananan hukumomi 21 na jihar Anambra. A ranar Asabar ne hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Anambra ANSIEC ta gudanar da
An samu tashin hankali a gidan rawa na Porsche da ke Oba, karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra, yayin da wasu ’yan bindiga da ba a san ko
Rundunar ‘yan sandan jihar Neja ta cafke wata mata mai suna Blessing Jeremiah mai shekaru 51 da haihuwa da laifin sace wata yarinya ‘yar shekara uku a jihar Neja tare
Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo ya yi rashin mahaifinsa, Simeon Nwankwo Soludo, (Ichie Akukananwa 1). a ranar Litinin Marigayin ya mutu yana da shekaru 92 a duniya Mai magana da