Ƴan bindiga sun kai hari ƙauyen Kuda-Kuda da ke ƙaramar hukumar Goronyo a jihar Sokoto, inda suka kashe babban limamin ƙauyen, Liman Audu, tare da wasu mutum uku. Rahotanni sun
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Ƴan bindiga sun kai hari ƙauyen Kuda-Kuda da ke ƙaramar hukumar Goronyo a jihar Sokoto, inda suka kashe babban limamin ƙauyen, Liman Audu, tare da wasu mutum uku. Rahotanni sun
Ƙungiyar likitoci ta Médecins Sans Frontières (MSF) ta ce ana ci gaba da samun ƙaruwar yaran da ke fama da rashin abinci mai gina jiki a jihar Kebbi da ke
Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da ƙudirin gyaran kundin tsarin mulki da ke neman kafa rundunar ƴansandan jihohi a faɗin ƙasar. Amincewar ta biyo bayan shekaru ana muhawara kan hanyoyin
Rundunar ’yan sandan jihar Kaduna ta gurfanar da mutum ashirin da huɗu a gaban kotu bisa zargin hannu a kisan wata mata da aka zarga da satar yaro a yankin
Sufeto Janar na ’Yan Sandan Najeriya, Tunji Disu, ya gargadi jami’an rundunar da su guji gudanar da ayyukan kafafen sada zumunta ba tare da izini ba yayin da suke cikin
Tauraron ƙwallon ƙafa na Portugal, Cristiano Ronaldo, ya kafa sabon tarihi bayan ya zama ɗan wasa na farko da ya zura ƙwallo a gasar cin kofin duniya ta FIFA har
Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta ce jami’anta sun kama wata babbar mota mai dauke da kakin sojoji da kuma katan katan na haramtattun kwayoyin da ake shirin kai su
Hukumar Aikin Hajji ta Najeriya, NAHCON ta sanar da kammala aikin dawo da alhazan Najeriya gida bayan da aka kammala aikin hajjin shekarar 2026. Wata sanarwa da hukumar ta fitar
Dakarun Operation HADIN KAI da ke ƙarƙashin rundunar haɗin gwiwa ta Arewa maso Gabas sun kuɓutar da mutane sama da arba’in da bakwai daga hannun mayaƙan ISWAP a jihar Borno.
Mahukuntan Kwara State Polytechnic da ke Ilorin sun dakatar da wani malami daga aiki bayan wani bidiyo ya nuna yana bulala wa wasu ɗaliban IJMB da suka makara zuwa jarrabawa.
Babbar Kotun Jihar Kebbi ta ɗage sauraron shari’ar wata nas mai suna Hannatu James da ake tuhuma kan mutuwar wasu yara biyu a Asibitin Martha Bamaiyi da ke Zuru. Mai
Aƙalla mutane 18 aka kashe a wasu hare-hare daban-daban da yan bindiga su ka kai kan kauyukan Kawel da Kopkon dake gundumar Mushere a karamar hukumar Bokkos ta jihar Filato.
Tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa ya ziyarci ofishin hukumar EFCC dake jihar Lagos a ranar Litinin. Wasu majiyoyi dake hukumar ta EFCC sun bayyana cewa ziyarar ta tsohon gwamnan
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi, ya bayyana cewa an samu babban ci gaba a tattaunawar da ƙasarsa ke yi da Amurka a Switzerland. Araghchi ya ce an sassauta wasu
Iran ta bayyana cewa an ƙirƙiri wani tsarin sa ido na musamman domin tabbatar da tsagaita wuta a ƙasar Lebanon. Mai magana da yawun tawagar Iran a tattaunawar da ake
Hukumar NDLEA dake yaki da hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta samu nasarar kama wasu dattawa biyu da ake zarginsu da sayarwa ɗaliban sakandare ƙwaya. An bayyana mutanen da
Sojojin Najeriya sun kama wasu mata uku da ake zargin suna hada kai da kungiyar ISWAP a karamar hukumar Konduga da ke jihar Borno. Masanin harkokin tsaro a yankin Tafkin
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa Zakaria Garba mai shekara talatin da bakwai hukuncin kisa ta hanyar rataya saboda hannu da ake zargin yana da shi a
Jami’an rundunar yan sanda na jihar Kebbi tare da haɗin gwiwar wasu hukumomin tsaro sun kashe wani da ake kira Jiji Mujugu wani da ake zargin gawurtaccen mai garkuwa da
Hukumar kashe gobara ta jihar Oyo ta ce mutane shida ne suka rasa rayukan su a wani hatsarin mota da ya rutsa da manyan motar daukar kaya, tankar gas da