Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (ICPC) ta tabbatar da kama Farfesa Bello Abubakar, likitan tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, bisa zargin bayar da bayanan karya bayan ziyarar
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (ICPC) ta tabbatar da kama Farfesa Bello Abubakar, likitan tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, bisa zargin bayar da bayanan karya bayan ziyarar
Rundunar ’yan sandan Jihar Bauchi ta kama mutane 15 bayan wani rikici tsakanin wasu kungiyoyin matasa a garin Azare da ya jikkata akalla mutum 10. Mai magana da yawun rundunar,
Gwamnatin Jihar Jigawa ta amince da ƙara mafi ƙarancin kuɗin fansho daga naira dubu 12 zuwa naira dubu 20 a kowane wata ga tsofaffin ma’aikatan gwamnati da na ƙananan hukumomi.
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Sakkwato ta ce ta daƙile wani hari da ake zargin ‘yan bindiga sun kai ƙauyen Daraye da ke Ƙaramar Hukumar Wamakko. A cewar rundunar, jami’anta sun
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya ce gwamnatinsa za ta ƙara amfani da fasahar zamani, inganta tattara bayanan sirri da kuma samar da sabbin kayan aikin soja domin ƙarfafa yaƙi
Aslam Aliyu ta hannun daman tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ta sanar da ficewa daga jam’iyyar ADC inda ta koma jam’iyar APC. A wata sanarwa da ta fitar ranar
Tsohon Kwamishinan Yaɗa Labarai na Jihar Gombe, Alhaji Ibrahim El-Hassan Kwami, ya rasu bayan gajeriyar rashin lafiya. Marigayin wanda shi ne Sarkin Sudan na Kwami, ya taba rike mukamin kwamishina
’Ya’yan tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Baba Tela, biyu sun rasu a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a hanyar Bauchi zuwa Azare. Rahotanni sun ce Mustapha da
Rundunar Operation HADIN KAI ta ce dakarunta sun ceto karin mutane shida da aka sace a Jihar Borno yayin ci gaba da aikin bincike da ceto. Sanarwar da jami’in yada
Wasu da ake zargin mayaƙan Boko Haram ne sun kai hari garin Geidam da ke Jihar Yobe, inda suka ƙone motoci huɗu ciki har da wata babbar mota ɗauke da
Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun kashe wani tsohon soja tare da yin garkuwa da wata mata a wani hari da suka kai a yankin da ke iyakar
Gwamnatin Iran ta rufe birnin Tehran daga Asabar zuwa Talata domin gudanar da jana’izar jagoran addinin kasar, Ayatolla Ali Khamenei. Mahukunta sun ayyana Talata a matsayin ranar hutu domin bai
Aƙalla mutum 32 ne suka rasa rayukansu yayin da wasu 16 suka samu raunuka sakamakon hatsarin wata motar bas da ta faɗa cikin wani kwari a yankin kudu maso yammacin
Jami’an gwamnatin Taliban da shugabannin ’yan adawar Afghanistan sun halarci jana’izar Ali Khamenei da aka gudanar a birnin Tehran na ƙasar Iran. Kafofin yaɗa labarai na Iran sun wallafa hotunan
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa ana samun ci gaba mai kyau a tattaunawar da ake yi tsakanin Amurka da Iran kan shirin nukiliyar Tehran. Trump ya bayyana hakan
Fadar shugaban ƙasa ta zargi Adeyemi Adeniyi Mathew da kasancewa ɗan damfara da ya naɗa kansa shugaban wata hukumar neman tallafi daga ƙasashen waje tare da buɗe ofis a ginin
Ƙungiyar dillalan mai ta IPMAN ta yi barazanar rufe gidajen mai a faɗin Najeriya idan gwamnatin tarayya ta tilasta musu sayar da man fetur a farashin da ta ƙayyade. Barazanar
Wani rahoto da Ma’aikatar Lafiya da Walwalar Jama’a ta Najeriya ta fitar ya nuna cewa an samu sababbin masu ɗauke da cutar HIV/AIDS sama da dubu 102 a faɗin ƙasar
Kotun Ƙolin Amurka ta yi watsi da wani umarni da shugaban ƙasar Donald Trump ya nemi aiwatarwa domin kawo ƙarshen bai wa jariran da aka haifa a Amurka damar zama