Fadar shugaban ƙasa ta zargi Adeyemi Adeniyi Mathew da kasancewa ɗan damfara da ya naɗa kansa shugaban wata hukumar neman tallafi daga ƙasashen waje tare da buɗe ofis a ginin
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Fadar shugaban ƙasa ta zargi Adeyemi Adeniyi Mathew da kasancewa ɗan damfara da ya naɗa kansa shugaban wata hukumar neman tallafi daga ƙasashen waje tare da buɗe ofis a ginin
Ƙungiyar dillalan mai ta IPMAN ta yi barazanar rufe gidajen mai a faɗin Najeriya idan gwamnatin tarayya ta tilasta musu sayar da man fetur a farashin da ta ƙayyade. Barazanar
Wani rahoto da Ma’aikatar Lafiya da Walwalar Jama’a ta Najeriya ta fitar ya nuna cewa an samu sababbin masu ɗauke da cutar HIV/AIDS sama da dubu 102 a faɗin ƙasar
Kotun Ƙolin Amurka ta yi watsi da wani umarni da shugaban ƙasar Donald Trump ya nemi aiwatarwa domin kawo ƙarshen bai wa jariran da aka haifa a Amurka damar zama
Ana ci gaba da gudanar da zanga-zangar kyamar baƙi a wasu sassan Afirka ta Kudu, lamarin da ya sa hukumomi suka jibge jami’an tsaro saboda fargabar barkewar rikice-rikice. Shugaban ƙasar,
Gwamnatin Qatar ta bayyana cewa babu wani babban jami’in Iran da ke birnin Doha a halin yanzu domin tattaunawar zaman lafiya, duk da isar manyan wakilan shugaban Amurka Donald Trump
Gwamnan jihar Bayelsa , Douye Diri ya amince da cire , mai martaba Wilcox Job Seiyefa basaraken gargajiya dake shugabantar al’ummar Swali daga mukaminsa na sarkin Ebeniken kan rashin tsaro
Mutanen da basu gaza 18 ne ba aka tabbatar da sun mutu a wani mummunan hatsarin mota da ya faru akan hanyar Sokoto zuwa Yauri a jihar Kebbi a lokacin
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta nemi gudanar da wata ganawa da Amurka a birnin Doha na ƙasar Qatar, bayan tashin hankalin da ya biyo bayan hare-haren
Akalla mutum biyar sun rasa rayukansu, yayin da wasu takwas suka jikkata sakamakon wani hatsarin mota da ya faru a yankin Agaie da ke jihar Neja. Jami’in Hukumar Ba da
Rundunar Operation Hadin Kai ta sanar da ceto ɗalibai da malamai 10 da mayaƙan ISWAP suka sace bayan harin da suka kai makarantar sakandaren fasaha ta Lassa a ƙaramar hukumar
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da Abuja tare da kungiyar limaman kirista ta Ecumenical Synods of Bishops, Archbishops, Apostles and Senior Clergy sun yi watsi da
Jami’an yan sanda daga rundunar yan sandan jihar Ogun da ta jihar Lagos sun samu nasarar ceto da wasu mutane biyar da aka yi garkuwa da su su ka kuma
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya yi allawadai da hukuncin wata kotun tarayya da ke Lokoja a jihar Kogi wanda ya soke umarnin yi wa jam’iyyar NDC rajista. Atiku,
Wani jirgin ruwa mallakin kamfanin Faransa ya tsallaka mashigar Hormuz bayan samun izinin Iran, inda aka tabbatar da cewa ya wuce lafiya ba tare da wata matsala ba. Rahotanni sun
Jam’iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta lashe dukkan zaɓukan ƙananan hukumomi 11 da aka gudanar a ranar Asabar 27 ga watan Yuni. Shugaban hukumar zaɓen jihar, Abdullahi Garba,
Rundunar sojin Amurka mai kula da yankin tsakiya, CENTCOM, ta sanar da kai hare-hare kan Iran bayan wani hari da aka kai wa jirgin kasuwanci a mashigar Hormuz. CENTCOM ta
Wani mekaniƙi mazaunin Kaduna, Aliyu Muhammed, ya zargi wasu jami’an ’yan sanda da mika matarsa, Ummulkhairi Muhammed, ga wasu fusatattun mutane da suka kashe ta tare da kona gawarta bayan
Rundunar ’yan sandan Jihar Legas ta kama wani matashi mai shekaru 21 mai suna Samson Onilewaji bayan an same shi da hannun mutum da aka yanke tare da wasu makamai
Rundunar ’yan sandan jihar Kebbi ta tabbatar da kama mutane 4 da ake zargi da hannu a rikicin manoma da makiyaya da ya faru a garin Gulma da ke ƙaramar