Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa Zakaria Garba mai shekara talatin da bakwai hukuncin kisa ta hanyar rataya saboda hannu da ake zargin yana da shi a
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa Zakaria Garba mai shekara talatin da bakwai hukuncin kisa ta hanyar rataya saboda hannu da ake zargin yana da shi a
Jami’an rundunar yan sanda na jihar Kebbi tare da haɗin gwiwar wasu hukumomin tsaro sun kashe wani da ake kira Jiji Mujugu wani da ake zargin gawurtaccen mai garkuwa da
Hukumar kashe gobara ta jihar Oyo ta ce mutane shida ne suka rasa rayukan su a wani hatsarin mota da ya rutsa da manyan motar daukar kaya, tankar gas da
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa Safiya Salihu da Halima Abdullahi hukuncin zaman gidan yari bayan sun amsa laifukan da suka shafi ta’addanci. Matan biyu mahaifiya da
Hukumar Kwastam ta Najeriya reshen Apapa a jihar Legas ta kama magungunan da suka lalace da kudinsu ya haura naira biliyan goma sha biyu da kuma hodar iblis ta Cannabis
Daruruwan ’yan Najeriya da suka nemi a dawo da su daga Afirka Ta Kudu bayan hare-haren ƙiyayya ga baƙi na fama da matsaloli sakamakon jinkirin jiragen kwaso da gwamnatin tarayya
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun ceto wani da aka yi garkuwa da shi tare da kwato shanu 318 na sata bayan wani farmaki da suka kai sansanin yan ta’adda daban-daban
Kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra ta IPOB ta sanar da dakatar da ofishin jagoranta Nnamdi Kanu da kuma ofishin Daraktan Radio Biafra. Sanarwar ta fito ne bayan taron shugabannin
Ministan Ayyuka, Dave Umahi, ya ce yana da yakinin cewa Allah zai ci gaba da bai wa Shugaba Bola Tinubu jagoranci har zuwa shekarar dubu biyu da talatin da ɗaya.
Gwamnatin Tarayya ta kafa Kwamitin Musamman na Shugaban Kasa domin shirin dakile yaduwar cutar Ebola a Najeriya. Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Kasa, Femi Gbajabiamila, ne ya kaddamar da kwamitin ranar
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya gana da Sarkin Katsina, Mai Martaba Abdulmumin Kabir Usman da Sarkin Daura Umar Faruku Umar da kuma hakimai da dagatai dake faɗin jihar
Kungiyar kare hakkin bil’adama ta Amnesty International ta yi Allah-wadai da harin da wasu ‘yan bindiga suka kai wa al’ummar Irigwe da ke Angwan Magaji a Karamar Hukumar Kauru ta
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Bauchi ta fara wani samame na musamman a fadin jihar domin kama motoci marasa ingantacciyar rijista da kuma masu amfani da lambobin mota na bogi ko
Dakarun FOB AUDU da FOB BABANNA sun lalata wata maboyar da ake zargin ‘yan ta’adda na amfani da ita a yankin Borgu da ke Jihar Neja. Rahoton da masanin harkokin
Shugabar Jam’iyyar Conservative ta Birtaniya, Kemi Badenoch, ta ce matsalolin wutar lantarki da Najeriya ke fama da su sun samo asali ne daga manufofin gwamnati marasa inganci duk da dimbin
Shugaban Rasha Vladimir Putin ya bayyana cewa ƙungiyar tsaron NATO ta kasa cimma manufarta ta kayar da Rasha ta hanyar rikicin Ukraine. Putin ya yi wannan bayani ne a Kremlin
Dattawan Kiristoci daga jihohin Borno da Adamawa sun yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta gaggauta tura jami’an tsaron dazuka zuwa dajin Sambisa domin ƙara ƙaimi wajen yaƙi da masu
Gwamnatin jihar Kwara ta ayyana ranar Talata a matsayin ranar hutun sabuwar shekarar musulunci ta 1448 AH. Gwamnatin ta ayyana haka ne biyo bayan ganin watan Muharram da aka yi
Dakarun sojan ƙasan Najeriya tare da haɗin gwiwar dakarun sojan saman Najeriya sun samu nasarar ceto matar marigayi Janar Rabe Abubakar daga hannun ƴan bindiga. Kuɓutar da matar na zuwa
Sanata Adams Oshiomhole ya yi zargin cewa ‘yar Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ta samu wani mukami mai kyau a Kamfanin Man Fetur na Kasa (NNPCL) ba tare da bin