Hukumomi a ƙasar Faransa sun keɓe fiye da fasinjoji 700 da ke cikin wani jirgin ruwa a birnin Bordeaux bayan mutuwar wani fasinja da ake zargin ya kamu da cutar
Hukumomi a ƙasar Faransa sun keɓe fiye da fasinjoji 700 da ke cikin wani jirgin ruwa a birnin Bordeaux bayan mutuwar wani fasinja da ake zargin ya kamu da cutar
Shugaban Afirka ta Kudu, Cyril Ramaphosa, ya yi Allah wadai da hare-hare da cin zarafin baƙi da ake yi a wasu yankunan ƙasar. A cikin wata sanarwa da ya fitar,
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana cewa ficewarsa daga jam’iyyar ADC tare da Peter Obi ba ta da nasaba da sabani tsakaninsu da tsohon mataimakin shugaban kasa,
Rundunar Tsaro ta NSCDC ta sanar da kama wasu mutane biyu da ake zargi da safarar kayayyakin layin dogo da aka lalata tare da kwato wasu katakon layin dogo a
Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umaru Raɗɗa, ya biya wa maniyyatan jihar kuɗin hadaya domin sauƙaƙa musu gudanar da aikin Hajjin bana. An bai wa kowane maniyyaci Riyal 500 na Saudiyya
Fursunoni tara da ke zaman kaso a Gidan Gyaran Hali na Wudil a Jihar Kano sun kammala haddar Alƙur’ani Mai Tsarki. Jami’in hulɗa da jama’a na hukumar gidan gyaran hali
Wani mai buga bulo mai suna Ayomide ya mutu bayan da wani da ake zargin ɗan daba ne, wanda aka fi sani da Aboy, ya daɓa masa wuƙa saboda takaddama
Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya bayyana cewa gwamnatin jihar na kashe kimanin naira miliyan 150 duk wata domin samar da tsaftataccen ruwan sha ga al’umma. Gwamnan ya bayyana
Hukumar Yaƙi da Masu Karya Tattalin Arziki ta EFCC ta bayar da sanarwar neman tsohuwar Ministar Jinƙai da Harkokin Agaji, Sadiya Umar Farouq, ruwa a jallo. A wata sanarwa da
Mutum guda ya rasa ransa sakamakon rikici da ya ɓarke tsakanin magoya bayan masu neman takarar gwamnan Jihar Nasarawa a jam’iyyar APC a unguwar Tudun Gwandara da ke Lafiya. Rahotanni
Rundunar ‘yan sandan jihar Borno ta tabbatar da mutuwar wani sufeton ‘yan sanda mai suna Abdulkadir Garba, wanda aka fi sani da “Buratai”, bayan tsawa ta buge shi yayin da
Bangaren jam’iyyar ADC ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark, ya zargi Nafiu Bala da ƙoƙarin yin tasiri a harkar shari’a bayan kotun tarayya da ke Abuja ta ɗage
Rundunar ‘yan sandan jihar Plateau ta tabbatar da mutuwar mutane 12 bayan wasu ‘yan bindiga sun kai hari a ƙauyen Ngbra Zongo da ke Kwall a karamar hukumar Bassa. Lamarin
Dakarun rundunar Operation FANSAN YAMMA sun kashe ƴan ta’adda uku tare da ƙwato makamai da alburusai a jihar Zamfara. Rahoton kamfanin dillancin labarai na Najeriya (NAN) ya ce sojojin sun
Akalla sojoji biyu da mayakan ISWAP da dama sun mutu bayan wani hari da ƴan ta’addar suka kai sansanin sojoji da ke Magumeri a jihar Borno. Mai magana da yawun
Rundunar Hisba da ke Azare a ƙaramar hukumar Katagum ta jihar Bauchi ta tabbatar da kama wasu mutum bakwai da ake zargi da musayar matansu na aure a tsakaninsu. Kwamandan
Rahotanni daga jihar Katsina sun bayyana cewa wasu ’yan bindiga sun sanya sabon haraji na Naira miliyan 10 a kan kowace daga cikin al’ummomin Garin Lamido da Yan Shuni da
Ƴan sanda a ƙasar Pakistan sun tabbatar da cewa wasu ƴan bindiga sun kashe wani fitaccen malamin addinin Musulunci a lardin Khyber Pakhtunkhwa da ke arewa maso yammacin ƙasar. Rahotanni
Kungiyar Gan Allah Fulani Development Association (GAFDAN) ta sake zargin wasu kungiyoyin matasa da ta kira ‘yan bindigar Berom da kai hare-hare kan makiyaya Fulani tare da kashe shanunsu a
Hukumar kula da jin daɗin alhazai ta jihar Kano ta ayyana ranar 14 ga watan Mayun 2026 a matsayin ranar fara jigilar maniyyata daga jihar zuwa ƙasar Saudiyya domin gudanar