Wasu mata 8 ne aka yi garkuwa da su dai-dai lokacin da suke aiki a wata gona dake kauyen Gwombe dake ƙarƙashin masarautar Gwargwada a karamar hukumar Kuje ta birnin
Wasu mata 8 ne aka yi garkuwa da su dai-dai lokacin da suke aiki a wata gona dake kauyen Gwombe dake ƙarƙashin masarautar Gwargwada a karamar hukumar Kuje ta birnin
Kimanin watanni takwas ke nan da masu garkuwa da mutane suka kai hari Estate Grow Homes, kusa da Kuchibiyi a Unguwar Kubwa a babban birnin tarayya Abuja, suka yi awon
Gwamnatin jihar Kogi ta ce jami’an tsaro sun dakile wani yunkurin kashe gwamnan jihar Yahaya Bello a kan hanyarsa ta zuwa wani aiki daga Lokoja zuwa Abuja. Sanarwar da kwamishinan
Mambobin kungiyar yan uwa musulmi ta Najeriya da aka fi sani da shi’a sun gudanar da zanga-zanga kan harin da dakarun sojan Isra’ila suka kai wani coci dake yankin zirin
Hukumar NDLEA dake yaki da hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta ce jami’anta dake Abuja sun samu nasarar kwace kilogram 3900 na miyagun ƙwayoyi da darajarsu ta kai naira
Kungiyar yan uwa musulmi ta Najeriya da aka fi sani da shi’a sun gudanar da zanga-zangar nuna goyon baya ga Falasɗinawa a rikicin da kungiyar Hamas take da Isra’ila. Ranar
Shugaban jam’iyar APC na kasa kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya gana da Alhaji Mujahid Dokubo Asari shugaban kungiyar ceto al’ummar yankin Niger Delta. Dokubo ya taya
Mutane da dama ne aka samu nasarar cetowa daga cikin baraguzan wani ginin bene da ya ruguzo a birnin tarayya Abuja. Lamarin ya faru ne Layin Lagos dake kauyen Garki
A shekarar 2023, Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) ta bayyana cewa sama da mutane 33,000 ne ambaliyar ruwa ta shafa a jihohi goma na Najeriya. Daraktar Tsare-tsare,
Mamba a majalisar wakilai ta tarayya kuma tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Edo da ya sauka, Marcus Onobun yayi hatsarin mota a ranar Laraba. Hatsarin ya faru a wajejen Ekpoma-Auchi
Rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya, a ranar Alhamis, ta gurfanar da wasu dalibai uku na wata jami’a mai zaman kanta a jihar Nasarawa bisa laifin kashe wani direban Bolt.
Hatsarin wata babbar mota ya hallaka akalla mutane hudu a Dutse-Baupma dake kallon gidan man AYM Shafa akan titin Dutse-Bwari a yankin Bwari dake birnin tarayya Abuja. Hatsarin ya faru
Adadin mutanen da kawo yanzu ba a iya tantance yawansu ba ne suka maƙale a gidajensu dake rukunin gidaje na Trade Moore dake Lugbe a Abuja sakamakon ambaliyar ruwa da
Zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin Najeriya 36 a fadar Aso Rock dake Abuja. Wannan ne taron farko da ya gudanar da gwamnonin tun bayan da
Alhazan jihar Nasarawa da dama ne suka tsallake rijiya da baya a lokacin da motar da suke ciki tayi hatsari. Motar maniyyatan ta yi hatsari ne a ranar Laraba a
Zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da tsohon Firaministan Birtaniya, Tony Blair a Abuja. Blair shi ne shugaban cibiyar Tony Blair Institute For Good Governance A cikin wani
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya kaddamar da sabon ginin helkwatar hukumar kwastam dake Abuja a ranar Talata. An gina ginin ne a bayan ginin hukumar sadarwa ta ƙasa NCC dake
Gwamnatin tarayya ta gurfanar da wasu yan kasar China uku a gaban wata babbar kotun tarayya dake birnin Abuja inda ake zargin su da hakar ma’adanai ba bisa ka’ida ba.
Farashin tumatir a Najeriya ya yi mummunan tashi a yayin da ƴan ƙasar ke ƙara ƙorafin tashin farashin sauran kayayyaki. Rahotanni da wannan jarida ta samu na nuna cewa a
Hukumar EFCC dake yaki da yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati ta tsare tsohon ministan wutar lantarki, Sale Mamman kan zargin sa da karkatar da kuɗin da yawansu ya kai biliyan