Asari Dokubo Ya Ziyarci Ganduje

Shugaban jam’iyar APC na kasa kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya gana da Alhaji Mujahid Dokubo Asari shugaban kungiyar ceto al’ummar yankin Niger Delta.

Dokubo ya taya Ganduje murnar zaben sa da aka yi a matsayin sabon shugaban jam’iyar APC.

A wani sako da aka wallafa a shafin X wanda a baya ake kira Twitter jam’iyar APC ta ce ganawar ta gudana ne a gidan Ganduje dake Abuja.

Kawo yanzu dai babu wata sanarwa da aka fitar kan dalilin ganawar mutanen biyu.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...