Jirgin saman kamfanin Max Air ƙirar Boeing 737 mai rijistar namba 5N-ADB dake ɗauke da fasinjoji 118 da ma’aikata 6 ya gamu da matsala a filin jirgin saman Yola bayan
Jirgin saman kamfanin Max Air ƙirar Boeing 737 mai rijistar namba 5N-ADB dake ɗauke da fasinjoji 118 da ma’aikata 6 ya gamu da matsala a filin jirgin saman Yola bayan
Masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da mutane biyar mazauna ƙauyen Yangoji dake ƙaramar hukumar Kwali a birnin tarayya Abuja suka kuma harbi wani jigo a jam’iyar APC,
Wani ginin bene mai hawa biyu dake yankin Kubwa a birnin tarayya Abuja ya rufto da safiyar ranar Asabar. Rahotanni sun bayyana cewa an samu nasarar ceto mutane biyu daga
Jami’an rundunar ƴan sandan Najeriya dake aiki da caji ofis ɗin ƴan sanda na Iddo dake birnin tarayya Abuja sun kama wani mutum mai suna Nuhu Ezra dake ɗauke da
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta ce ta kama wani mutum da aka bayyana da suna, Shu’aibu Yusuf. A ranar Litinin Yusuf ya haifar da ruɗani bayan da ya
Dogayen layukan mai sun sake bayyana a biranen Abuja da kuma Legas. An ga motoci a layukan mai a ranar Litinin inda suke jira su sha mai a wasu gidajen
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta ce mutane uku aka ceto daga cikin baraguzan ginin bene da ya ruguzo a yankin Garki dake birnin tarayya Abuja. Ƴan sanda sun
Jami’an ‘yan sanda daga babban birnin tarayya Abuja sun kashe wani dan bindiga tare da cafke uku a wani samame da suka kai. Ƴan sandan sun kai samamen ne a
Fasinjoji da dama ne aka bada rahoton an yi garkuwa da su bayan da ƴan fashin daji suka buɗe kan wata mota ƙirar bus a mahaɗar Bishini dake kusa da
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta ce jami’an tsaro sun kama wasu mutane huɗu da ake zargin ƴan fashin daji ne dake addabar birnin. A wata sanarwa da aka
Fasinjoji da dama ne suka yi carkwo-carkwo bayan da jirgin ƙasa da ya tashi daga Abuja zuwa Kaduna ya sauka daga kan digarsa a tashar Asha dake birnin tarayya Abuja.
Jami’an Hukumar NDLEA dake yaƙi da hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi sun kama wani mutum mai suna Emmanuel Orjinze wani ɗan kasuwa akan hanyarsa ta zuwa ƙasar Faransa bayan
Wasu masu zanga-zanga sun yi jerin gwano ya zuwa ƙofar fadar shugaban ƙasa da kuma majalisar dokokin ta tarayya kan dawo da Sarki Muhammadu Sanusi kan karagar mulkin jihar Kano.
Rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya, ta tura jami’an leken asiri zuwa kasuwar Banex – wata kasuwar kayan lantarki da na’urorin sadarwa da ke Abuja, biyo bayan rikicin da ya
Hukumar FCTA dake kula da birnin tarayya Abuja ta fara rushe gine-gine sama da 500 da aka yi ba bisa ka’ida ba a kasuwar Karmo dake Abuja. Mukhtar Galadima daraktan
Rahotanni sun ce an kashe mutane uku da suka hada da mata biyu da yaro daya a wata arangama da aka yi tsakanin ‘yan iskan gari da ake kira baban
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo Abuja bayan ziyarar aiki da ya kai ƙasashen Saudiya da Nezaland. A ranar 22 ga watan Afrilu ne shugaban ƙasar ya bar birnin
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami’anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da ya tashi daga Abuja-Kaduna a shekarar
Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati ta kama wasu mutane 34 da take zargi suna da hannu wajen yiwa darajar takardar kuɗin naira zagon ƙasa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauka a Abuja babban birnin ƙasarnan bayan ziyarar aiki ta kwanaki biyu da ya kai ƙasar Qatar. Tinubu ya sauka a Abuja da maraicen