Hedkwatar tsaron Najeriya ta ce sojojin rundunar Operation Delta Safe sun samu nasarar lalata haramtattun wuraren da ake tace ɗanyen man fetur guda 41 a cikin makonni biyu. A yayin
Hedkwatar tsaron Najeriya ta ce sojojin rundunar Operation Delta Safe sun samu nasarar lalata haramtattun wuraren da ake tace ɗanyen man fetur guda 41 a cikin makonni biyu. A yayin
Rukuni na biyu na ɗaliban Najeriya da ke gujewa rikicin Sudan sun sauka a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja. Hukumar NIDCOM dake kula da yan Najeriya mazauna ƙasashen
Rundunar yan sandan birnin tarayya Abuja, ta ce jami’an ta sun kama wani yaro mai shekaru 16 da ake zargi da kashe mahaifinsa. Kwamishinan yan sandan birnin tarayyar, Haruna Garba
Sojojin rundunar Operation Desert Sanity 2 sun samu nasarar ceto biyu daga cikin ma’aikata uku na kungiyar agaji ta Family Health International (FHI360) da mayakan kungiyar ISWAP suka sace a
Zaɓaɓɓen gwamnan jihar Sokoto, Ahmad Aliyu ya musalta kafa kwamitin da zai binciki gwamna mai barin gado, Aminu Waziri Tambuwal. Bayanin haka na kunshe ne cikin wata sanarwa da Abubakar
Kamfanin jiragen sama na Max Air zai kwaso karin wasu yan Najeriya da rikicin Sudan ya rutsa da su. Kamfanin ya bayyana haka ne cikin wata sanarwa da ya fitar
Mintoci kaɗan bayan saukar su a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja kaso na farko na yan Najeriya da aka kwaso daga Sudan sun bayyana farin cikin su da
Hukumar NDE dake samar da aikin yi a Najeriya ofishin jihar Sokoto ya fara yin rijistar mara sa aikin yi a jihar da suka fito daga kananan hukumomin jihar 23.
Jam’iyar APC reshen jihar Gombe to kori sanata mai ci da kuma ɗan majalisar wakilai ta tarayya kan zargin cin amanar jam’iyya a lokacin zaɓukan 2023. Hakan na zuwa ne
Jam’iyar APC reshen jihar Gombe to kori sanata mai ci da kuma ɗan majalisar wakilai ta tarayya kan zargin cin amanar jam’iyya a lokacin zaɓukan 2023. Hakan na zuwa ne
Sanatocin da aka zaɓa daga yankin arewa sun dage cewa dole sai shugaban majalisar dattawa ya fito daga yankin arewacin kasarnan. Wasu bayanai sun bayyana cewa zaɓaɓbun sanatocin 39 cikin
Abike Dabiri-Erewa shugaban hukumar NIDCOM dake lura da yan Najeriya mazauna kasashen waje ta ce gwamnatin Misra ta buɗe kan iyakarta ga ɗaliban Najeriya da aka dauko daga Sudan. Dabiri-Erewa
Sojojin Najeriya dake aiki a bataliya ta 51 dake Banki sun kashe mayakan Boko Haram da dama a jihar Borno. A cewar Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan harkar tsaro
Gwamnatin jihar Lagos ta karbi rukunin farko na manyan motocin fasinja dake amfani da wutar lantarki domin jigilar al’ummar jihar. Gwamnan jihar Babajide Sanwoolu shi ne ya sanar da haka
Kungiyar Likitoci Masu Neman Kwarewa ta NARD tayi barazanar tsunduma yajin aiki matuƙar gwamnatin tarayya ta gaza biya bukatun kungiyar cikin makonni biyu. NARD ta bayar da wa’adin ne a
Zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya karbi bakuncin gwamnonin PDP a gidan gwamnati na Defense House dake Abuja. Gwamnan jihar Rivers Nyesom Wike da takwaransa na jihar Oyo, Seyi
Akalla mutane 10 ne suka gone kurmus har lahira a ranar, Alhamis bayan da wata tanka dake dauke da mai ta faɗi a mahadar dake kan Titin Bauchi a ƙaramar
Wata babbar kotun tarayya dake Abuja taki yarda ta bayar da belin, Tukur Mamu mamallakin kamfanin jaridar Desert Herald. Ana zargin Mamu da karbar kuɗin fansa har dalar Amurka 120,000
Sojoji 2 da wasu mutane 15 aka bada rahoton an kashe a wani hari da wasu yan bindiga suka kai kan wasu ƙauyuka uku dake karamar hukumar Apa ta jihar
Guguwa mai karfi ta lalata gidaje da dukiya ta miliyoyin naira a unguwannin Nayi Nawa da Pawari a karamar hukumar Damaturu ta jihar Yobe. Bala’in guguwar ya raba daruruwan mutane