Mayakan kungiyar ISWAP su 73 tare da iyalinsu ne suka mika kansu ga sojojin shiya ta ɗaya na rundunar Operation Haɗin Kai dake Borno. A cewar Zagazola Makama dake wallafa
Mayakan kungiyar ISWAP su 73 tare da iyalinsu ne suka mika kansu ga sojojin shiya ta ɗaya na rundunar Operation Haɗin Kai dake Borno. A cewar Zagazola Makama dake wallafa
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya naɗa kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila a matsayin shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa. Tsohon mataimakin gwamnan jihar Jigawa, Ibrahim Hassan Hadejia shi ne zai
Wasu daga cikin sabbin gwamnoni da suka kama aiki a ranar 29 ga watan Mayu da kuma wasu da suka sauka a ranar sun kai wa tsohon shugaban ƙasa, Muhammad
Zaɓaɓɓen shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da shugabannin hukumomin tsaro a fadar Aso Rock dake Abuja. Wannan ne karo farko da aka gudanar da irin wannan ganawa tun
Rukunin farko na alhazan jihar Jigawa sun tsira daga hatsarin jirgin sama bayan da jirgin saman Max Air da suke ciki ya yi saukar gaggawa a Kano. Jirgin ya yi
An rantsar da Dr Nasiru Idris a matsayin sabon gwamnan jihar Kebbi. Idris na daga cikin sabbin gwamnonin da aka zaba a zaɓen 2023.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya halarci bikin rantsar da gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Fintiri. Fintiri na daga cikin gwamnonin da suka lashe zabe a karo na biyu
Biyo bayan gayyatar da gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai ya yi masa tsohon gwamnan jihar Kano, Rabi’u Musa Kwankwaso ya kaddamar da wasu ayyuka a birnin Kaduna. Ayyukan da
A yanzu dai za a iya cewa ruwa tasha bayan da gwamnatin jihar Kano ta wanke, Hon. Alhassan Ado Doguwa daga zargin aika ta kisan kai da ake masa. A
A yau ne shugaban kasa, Muhammad Buhari ya karrama zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da lambar yabo mafi girma ta GCFR. Har ila yau Buhari ya karrama zaɓaɓɓen mataimakin
Kwana biyar gabanin ya sauka daga mulki shugaban kasa, Muhammad Buhari ya wani taron ganawa da kafatanin ma’aikatan da suke aiki a fadar Aso Rock. A mako mai zuwa ne
Jagoran jam’iyar NNPP na kasa, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya kai wa tsohon shugaban kasa, Ibrahim Badamasi Babangida ziyara a ranar Talata a gidansa na Hilltop Mansion dake garin Minna
Ɗantakar jam’iyyar APC a zaɓen sanatan Kano ta tsakiya, Alhaji Abdulsalam Abdulkarim Zaura ya shigar da ƙara a kotun sauraron kararrakin zabe dake Kano inda yake kalubalantar nasarar da Rufa’i
Alhazan jihar Nasarawa da dama ne suka tsallake rijiya da baya a lokacin da motar da suke ciki tayi hatsari. Motar maniyyatan ta yi hatsari ne a ranar Laraba a
Biyo bayan cika sharuɗan da kotu ta gindaya masa a yanzu haka shahararren mawakin nan dan gidan Fela, Seun Kuti ya koma gida inda ya haɗu da iyalinsa bayan shafe
Zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da tsohon Firaministan Birtaniya, Tony Blair a Abuja. Blair shi ne shugaban cibiyar Tony Blair Institute For Good Governance A cikin wani
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya kaddamar da sabon ginin helkwatar hukumar kwastam dake Abuja a ranar Talata. An gina ginin ne a bayan ginin hukumar sadarwa ta ƙasa NCC dake
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai ya amince da tsige sarakuna biyu a jihar. Sarakunan da aka tsige sun haɗa da Mai Martaba Jonathan Paragua Zamuna na masarautar,Piriga da Mai