An zaɓi, Jibrin Isma’il Falgore wakilin karamar hukumar Roggo a majalisar dokokin jihar Kano a matsayin sabon kakakin majalisar. Falgore mamba ne a jam’iyar NNPP dake da mafiya rinjaye mambobi
An zaɓi, Jibrin Isma’il Falgore wakilin karamar hukumar Roggo a majalisar dokokin jihar Kano a matsayin sabon kakakin majalisar. Falgore mamba ne a jam’iyar NNPP dake da mafiya rinjaye mambobi
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da tsohon shugaban kasa, Gudluck Jonathan a fadar Aso Rock. Kawo yanzu babu wata sanarwa kan dalilin ganawar ta su. Bayan ganawa da
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da tsohon shugaban kasa, Gudluck Jonathan a fadar Aso Rock. Kawo yanzu babu wata sanarwa kan dalilin ganawar ta su. Bayan ganawa da
Tsohon gwamnan Akwa Ibom sanata Godswill Akpabio ya zama sabon shugaban majalisar dattawa ta 10 da aka ƙaddamar a ranar Talata. Akpabio ya kayar da babban abokin hamayyarsa sanata Abdulaziz
Gwamnatin tarayya ta fitar da wani gargadi kan barkewar cutar anthrax a wasu daga cikin kasashe makota da kuma cin ganda. A wata sanarwa ranar Litinin,Ernest Umakhihe babban sakataren ma’aikatar
Gwamnan jihar Niger, Umar Bago ya yi afuwa ga fursunoni 80 dake gidajen gyaran hali daban-daban a jihar. Sakataren gwamnatin jihar, Abubakar Usman ya ce yin afuwa ga daurarrun na
Mutane biyu dake takarar shugabancin majalisar wakilai ta tarayya Aliyu Betara da Yusuf Gagdi sun janye takararsu inda suka goyi bayan Tajuddeen Abbas wanda shi ne ɗantakar da jam’iyar APC
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dakatar da Gwamnan Babban Bankin Najeriya CBN, Godwin Emefiele. Ofishin sakataren gwamnatin tarayya shi ne ya fitar da sanarwar dakatarwar. Willie Bassey daraktan yaɗa
Shugaban kasa, Bola Ahmad ya gana da ɗaya daga cikin manyan ƴan takara da su ka kara da shi a zaɓen 2023, tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso a
Gwamnatin jihar Zamfara ta kwato wasu daga cikin motocin da ake zargin tsohon gwamnan jihar, Bello Matawalle da yin awon gaba da su lokacin da yabar mulki. Wasu majiyoyi sun
Ƴan Najeriya da basu gaza 108 da aka dawo su daga Libiya gwamnatin tarayya ta karɓa ta hannun hukumar Bada Agajin Gaggawa Ta Ƙasa NEMA. Waɗanda aka dawo dasu an
Zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin Najeriya 36 a fadar Aso Rock dake Abuja. Wannan ne taron farko da ya gudanar da gwamnonin tun bayan da
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad ya amince a ɗauki sabbin ma’aikata 1480 domin cike gurbin da hana ɗaukar ma’aikata da gwamnatin, Barrister Muhammad Abubakar ta saka ya haifar. Gwamnan Abubakar
Majalisar Dattawa a ranar Talata ta amince da bukatar shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya naɗa masu bashi shawara su 20. Shugaban majalisar, Ahmad Lawan shi ne ya gabatar bukatar
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq a ranar Litinin ya bada umarnin cewa ma’aikatan jihar su rika zuwa aiki sau uku a mako maimakon kwanaki biyar. Shugabar ma’aikatan jihar,Susan Modupe Oluwole
Babban Kotun Tarayya dake Abuja ta hana hukumar EFCC dake yaƙi da yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati da kuma takwararta ta ICPC kama tsohon gwamnan jihar Zamfara sanata Abdulaziz Yari
Tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Borno, Alhaji Usman Jidda Shuwa ya riga mu gidan gaskiya. Shuwa wanda har ranar 29 ga watan Mayu shi ne sakataren gwamnatin jihar ta Babagana Umara
A jikkata wasu jami’an tsaro a wani hari da yan bindiga su ka kai kan jerin ayarin motocin gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ranar Asabar akan hanyar Abuja zuwa Lokoja.
An zaɓi gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad a matsayin sabon shugaban kungiyar gwamnonin jam’iyyar PDP. Siminalayi Fabura zaɓaɓɓen gwamnan jihar Rivers shi ne mataimakin shugaban kungiyar. Muhammed da Fubara an
Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati ta titsiye tsohuwar ministar harkokin mata Pauline Tallen kan zargin azurta kai ta hanyar al-mundahana. Jaridar The Cable ta