An tsaurara matakan tsaro a Daura mahaifar shugaban kasa, Muhammad Buhari gabanin dawowarsa gida bayan kammala wa’adin mulkin sa. Buhari zai sauka daga mulki a mako mai zuwa bayan kammala
An tsaurara matakan tsaro a Daura mahaifar shugaban kasa, Muhammad Buhari gabanin dawowarsa gida bayan kammala wa’adin mulkin sa. Buhari zai sauka daga mulki a mako mai zuwa bayan kammala
Rundunar yan sandan jihar Kano ta ce jami’anta sun samu nasarar kama matar da ta cakawa yarinya yar shekara 8 wuka a ciki. Kakakin rundunar yan sandan jihar, Abdullahi Haruna
Gwamnatin tarayya ta gurfanar da wasu yan kasar China uku a gaban wata babbar kotun tarayya dake birnin Abuja inda ake zargin su da hakar ma’adanai ba bisa ka’ida ba.
Rundunar yan sandan jihar Anambra ta bayar da sanarwar ceto ma’aikatan ofishin jakadancin Amurka a Najeriya su biyu da aka yi garkuwa da su a jihar. Mai magana da yawun
Gwamnatin jihar Yobe ta ce ta shirya gudanar da zaben kananan hukumomi a ranar 25 ga watan Nuwamba 2023. Sakataren gwamnatin Jihar, Baba Mallam Wali shi ne ya bayyana haka
Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya dawo Abuja bayan halartar bikin naɗin sarautar, Sarki Charles III na Birtaniya da aka yi. Da yammacin yau ne jirgin shugaban kasar ya sauka a
Bola Ahmad Tinubu zaɓaɓɓen shugaban kasa da Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ɗan takarar shugaban kasa a jam’iyyar NNPP a zaɓen shugaban kasa na 2023 sun yi wata ganawa ta tsawon
Zaɓaɓɓun ƴan majalisar wakilai ta tarayya da aka zaba karkashin jam’iyyun adawa wandanda suka yi wa kansu laƙabin ‘Greater Majority’ a turance yanzu haka kansu ya rarrabu kan yan takarar
Wani mutum da ake zargin dan kunar baƙin wake ne a kungiyar Boko Haram ya tarwatsa kansa da bom a gidansa dake kan titin Ibrahim Haske a unguwar Keke dake
Biyo bayan gazawar gwamnati wajen biyan bukatun su a yanzu haka kungiyar NARD ta Likitoci Masu Neman Kwarewa ta tsunduma wani yajin aikin gargadi na kwanaki biyar. Yajin aikin zai
Rundunar yan sandan jihar Rivers, ta kama wani matashi mai suna Osaro Owate kan zargin kisan mahaifiyarsa a unguwar Elesa dake karamar hukumar Eleme ta jihar. Matashin ya aikata kisan
Zikirillah Hassan, shugaban hukumar Aikin Hajji Ta Kasa, NAHCON ya ce kamfanonin jiragen sama da aka amince su ɗauki alhazan bana zuwa kasar Saudiyya sun amince ayi karin dala $250
Hukumar EFCC dake yaki da yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati ta tsare tsohon ministan wutar lantarki, Sale Mamman kan zargin sa da karkatar da kuɗin da yawansu ya kai biliyan
Zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bar Najeriya a ranar Laraba ya zuwa ƙasashen turai inda zai fara ziyarar aiki ta wasu yan kwanaki. A cikin wata sanarwa mai
Kawo yanzu yan Najeriya 1984 aka kwaso daga Sudan inda rikici ya barke a tsakanin jami’an sojan kasar. Hukumar NIDCOM dake kula da yan Najeriya mazauna ƙasashen waje ita ta
Ƴan mata 15 aka rawaito sun mutu a wani hatsarin jirgin kwale-kwale da ya faru a ƙauyen Ɗandeji dake karamar hukumar Shagari ta jihar Sokoto. Ƴan matan na kan hanyarsu
Ƴan Sanda sun ce to mutane 58 da aka yi garkuwa da su a Dajin Udulu dake karamar hukumar Gegu ta jihar Kogi, dajin na Ubulu ya haɗa iyaka da
Wasu yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun sace, Boyi Manja shugaban karamar hukumar Takum ta jihar Taraba. Lamarin ya faru ne a ranar Lahadi a
Ƴan sanda a jihar Adamawa sun kama wani mutum, Aminu Abubakar ɗan shekara 56 da ya kashe matarsa. Abubakar mazaunin unguwar Lelewaji a rukunin gidaje na Shagari Phase 2 dake
A ranar Lahadi ne aka yi bikin ƙaddamar da fara zirga-zirgar jiragen sama na kamfanin Rano Air. Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje shi ne ya jagoranci bikin da ya