Kawo Yanzu An Kwaso Yan Najeriya 1984 Daga Sudan

Kawo yanzu yan Najeriya 1984 aka kwaso daga Sudan inda rikici ya barke a tsakanin jami’an sojan kasar.

Hukumar NIDCOM dake kula da yan Najeriya mazauna ƙasashen waje ita ta bayyana haka cikin wata sanarwa da ta fitar.

Sanarwar ta ce rukuni na 11 na yan Najeriya da suka haɗa da ƙananan yara 11 da kuma manyan mutane 117 sun sauka a filin jirgin saman Abuja a cikin jirgin kamfanin Tarco Airline da ya ɗebo su daga garin Port Sudan.

Hukumar ta ce kawo yanzu ba a samu asarar ran ko mutum guda ba a cikin yan Najeriya da ake kokarin kwaso wa daga kasar ta Sudan.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...

Matatar Mai Ta Kaduna Za Ta Fara Aiki A Ƙarshen 2024

Kamfanin Kaduna Refining and Petrochemical Company KPRC ya ce matatar mansa za ta fara aiki a shekarar 2024. Mustapha Sugungun managan matatar man ta KRPC...