Rundunar ’yan sandan Jihar Sakkwato ta daƙile hare-haren ’yan bindiga tare da ƙwato dabbobi 452 da aka sace a wasu ƙauyuka na jihar. Jami’in hulɗa da jama’a na rundunar, DSP
Rundunar ’yan sandan Jihar Sakkwato ta daƙile hare-haren ’yan bindiga tare da ƙwato dabbobi 452 da aka sace a wasu ƙauyuka na jihar. Jami’in hulɗa da jama’a na rundunar, DSP
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) da ta koma kotu domin neman soke umarnin rufe asusun gwamnatin Jihar Osun. Tinubu ya
Sarkin Zazzau, Alhaji Ahmed Nuhu Bamalli, ya yi kira ga jami’o’in Najeriya da su inganta tsarin ilimi tare da rungumar sabbin fasahohi, musamman basirar wucin gadi (AI). Sarkin ya bayyana
Matatar Dangote Petroleum Refinery ta sanar da rage farashin litar fetur da take sayarwa ga dillalai daga N1,215 zuwa N1,165, wanda ya nuna ragin N50 kan kowace lita. Haka kuma,
Miliyoyin mabiya mazahabar Shi’a daga sassa daban-daban na duniya suna gudanar da tattakin Arbaeen a birnin Karbala na ƙasar Iraq domin tunawa da cika kwanaki 40 da kisan Imam Hussain,
Tsohon Gwamnan Jihar Adamawa, Sanata Mohammed Umar Jibrilla Bindow, ya yi murabus daga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC). Bindow, wanda ya jagoranci jihar daga 2015 zuwa 2019, ya bayyana hakan
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Anambra ta sanar da kama wasu mutane 2 da ake nema ruwa a jallo bisa zargin hannu a ayyukan garkuwa da mutane a jihar. Kakakin rundunar,
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Yobe ta bayyana cewa ta gudanar da bincike kan shari’o’i 407 tare da kama mutane 448 da ake zargi da aikata laifuffuka daban-daban cikin shekara guda.
Iyalan mutanen da aka sace a harin da aka kai ƙauyukan Woro da Nuku da ke karamar hukumar Kaiama a Jihar Kwara sun ce masu garkuwa da mutanen sun ƙi
Hukumar Tsaro da Kare Fararen Hula ta Kasa (NSCDC) ta kama wani matashi mai suna Nasiru Sulaiman, mai shekara 27, bisa zargin yunkurin satar babur mai kafa uku (Adaidaita Sahu)
Attajirin da ya fi kowa arziki a Afirka, Aliko Dangote, ya shirya ware kashi ɗaya bisa uku na dukiyarsa domin ayyukan jin ƙai a matsayin wani ɓangare na tsarin gadon
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Osun ta kama Sakataren Gwamnatin Jihar, Teslim Igbalaye, tare da wasu mutane 5 bisa zargin hannu a harkar sayen ƙuri’u a Osogbo. Mai magana da yawun
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Osun ta kama Sakataren Gwamnatin Jihar, Teslim Igbalaye, tare da wasu mutane 5 bisa zargin hannu a harkar sayen ƙuri’u a Osogbo. Mai magana da yawun
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano ta kama wata matashiya mai shekaru 25 da ake zargi da yanke mazakutar saurayinta yayin da yake barci a wani otal da ke unguwar Badawa
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa akalla ‘yan kasarta 98 sun mutu a hare-haren ƙyamar baƙi a Afirka ta Kudu tun daga 2022, yayin da kusan mutum 1,500 suka tsere daga
Rundunar ƴansandan Jihar Sokoto ta sanar da cewa mutum 4 sun rasa rayukansu bayan harin da wasu ’yan bindiga suka kai ƙauyen Maikujera da ke ƙaramar hukumar Rabah. A cewar
Masu kiwon raƙuma a arewa maso gabashin Ethiopia sun koka kan yadda tsananin zafi da fari ke haddasa mutuwar dabbobinsu, duk da cewa an san raƙuma da jure yanayin hamada.
Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Confluence (CUSTECH) da ke Jihar Kogi ta kori ɗalibai 2 bisa zargin aikata luwadi. A wata sanarwa da jami’ar ta fitar, ta ce an amince
Sufeto Janar na ƴan sandan Najeriya, Olatunji Disu, ya umarci jami’an ƴan sanda a faɗin ƙasar nan su ɗauki mataki mai tsauri kan duk wanda aka samu da makamai ba
Rundunar sojin ƙasa ta Najeriya ta ayyana neman wani jami’inta mai suna Mohammed Yusuf Amutu ruwa a jallo bisa zargin sayar da kakin soji ga ƴan ta’adda da masu aikata