Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama, Hadi Sirika, ya kare tarihin tattalin arzikin gwamnatin tsohon Shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari, inda ya musanta zargin cewa gwamnatin ta bar Najeriya cikin mawuyacin hali.
Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama, Hadi Sirika, ya kare tarihin tattalin arzikin gwamnatin tsohon Shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari, inda ya musanta zargin cewa gwamnatin ta bar Najeriya cikin mawuyacin hali.
Jagoran Cocin Living Faith Worldwide, Bishop David Oyedepo, ya yi kira ga mambobin cocinsa da su mallaki katin zaɓe tare da shiga zaɓe domin cika hakkinsu na ‘yan ƙasa. Oyedepo
Dakarun Operation FANSAN YAMMA sun kuɓutar da mutum huɗu da aka yi garkuwa da su bayan sun daƙile harin da wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne suka kai a
Hukumar Kiyaye Haɗurra ta Ƙasa (FRSC) ta tabbatar da mutuwar mutum bakwai, yayin da mutum biyar suka jikkata a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a hanyar Bauchi zuwa
Gwamnatin Tarayya ta dawo da karin ‘yan Najeriya 39 daga birnin Johannesburg na ƙasar Afirka ta Kudu zuwa Legas, a wani shirin kwashe ‘yan ƙasar da jirgin Air Peace ya
Hukumar ‘Yan Najeriya Mazauna Ƙasashen Waje (NiDCOM) ta zaɓi Farfesa Hakeem Ibikunle Tijani, wani malamin jami’a ɗan Najeriya da ke zaune a Amurka, domin ba shi lambar yabo ta National
Gwamnatin Jihar Zamfara ta fara rabon buhunan taki 72,000 da sauran kayayyakin noma ga manoma domin ƙarfafa noman damina na shekarar 2026. Gwamna Dauda Lawal ne ya ƙaddamar da shirin
An saki Zainab Sadiq, ‘yar jarida kuma mai taimaka wa ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar African Action Congress (AAC), Omoyele Sowore, a harkokin yaɗa labarai, daga tsarewar Hukumar Tsaron
Dakarun Operation HADIN KAI sun kama wata ‘yar ƙasar Chadi mai suna Rachael Samuel, mai shekaru 48, da ake zargin tana kai wa ƙungiyoyin ta’addanci da ke yankin Tafkin Chadi
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Jigawa ta sanar da kama wasu da ake zargi da lalata kayayyakin lantarki, karɓar kayan sata da kuma satar shanu a samame daban-daban da ta gudanar
Kotun Majistare ta 2 da ke Kano ta fara sauraron shari’ar TikToker Fatima Abdullahi, wadda aka fi sani da Fati Cele, bisa zargin kashe saurayinta Isma’il Sidi, wanda aka fi
Akalla mutane bakwai sun rasa rayukansu, yayin da 53 suka jikkata bayan wata guguwar iska ta yi barna a kananan hukumomi 13 na jihar Jigawa. Rahotanni sun nuna cewa guguwar ta shafi gidaje 5,403 a cikin garuruwa 120, inda ta lalata makarantu sama da 47, asibitoci uku, ofisoshin ‘yan sanda biyu, gidajen zama da sauran […]
Mai bai wa Shugaba Bola Tinubu shawara kan harkokin yaɗa labarai da dabaru, Bayo Onanuga, ya ce tsohon gwamnan jihar Anambra kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, Peter
Jami’an SafeCity Security Service tare da hadin gwiwar rundunar ‘yan sandan jihar Delta sun kama fitaccen ɗan bindiga da ake nema, Abubakar Usman, bayan sun gudanar da wani samame a
Rundunar ’yan sandan Jihar Bauchi ta kama mutane 15 bayan wani rikici tsakanin wasu kungiyoyin matasa a garin Azare da ya jikkata akalla mutum 10. Mai magana da yawun rundunar,
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Sakkwato ta ce ta daƙile wani hari da ake zargin ‘yan bindiga sun kai ƙauyen Daraye da ke Ƙaramar Hukumar Wamakko. A cewar rundunar, jami’anta sun
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya ce gwamnatinsa za ta ƙara amfani da fasahar zamani, inganta tattara bayanan sirri da kuma samar da sabbin kayan aikin soja domin ƙarfafa yaƙi
Tsohon Kwamishinan Yaɗa Labarai na Jihar Gombe, Alhaji Ibrahim El-Hassan Kwami, ya rasu bayan gajeriyar rashin lafiya. Marigayin wanda shi ne Sarkin Sudan na Kwami, ya taba rike mukamin kwamishina
’Ya’yan tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Baba Tela, biyu sun rasu a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a hanyar Bauchi zuwa Azare. Rahotanni sun ce Mustapha da
Rundunar Operation HADIN KAI ta ce dakarunta sun ceto karin mutane shida da aka sace a Jihar Borno yayin ci gaba da aikin bincike da ceto. Sanarwar da jami’in yada