Kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra ta IPOB ta sanar da dakatar da ofishin jagoranta Nnamdi Kanu da kuma ofishin Daraktan Radio Biafra. Sanarwar ta fito ne bayan taron shugabannin
Kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra ta IPOB ta sanar da dakatar da ofishin jagoranta Nnamdi Kanu da kuma ofishin Daraktan Radio Biafra. Sanarwar ta fito ne bayan taron shugabannin
Gwamnatin Tarayya ta kafa Kwamitin Musamman na Shugaban Kasa domin shirin dakile yaduwar cutar Ebola a Najeriya. Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Kasa, Femi Gbajabiamila, ne ya kaddamar da kwamitin ranar
Kungiyar kare hakkin bil’adama ta Amnesty International ta yi Allah-wadai da harin da wasu ‘yan bindiga suka kai wa al’ummar Irigwe da ke Angwan Magaji a Karamar Hukumar Kauru ta
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Bauchi ta fara wani samame na musamman a fadin jihar domin kama motoci marasa ingantacciyar rijista da kuma masu amfani da lambobin mota na bogi ko
Dakarun FOB AUDU da FOB BABANNA sun lalata wata maboyar da ake zargin ‘yan ta’adda na amfani da ita a yankin Borgu da ke Jihar Neja. Rahoton da masanin harkokin
Shugabar Jam’iyyar Conservative ta Birtaniya, Kemi Badenoch, ta ce matsalolin wutar lantarki da Najeriya ke fama da su sun samo asali ne daga manufofin gwamnati marasa inganci duk da dimbin
Dattawan Kiristoci daga jihohin Borno da Adamawa sun yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta gaggauta tura jami’an tsaron dazuka zuwa dajin Sambisa domin ƙara ƙaimi wajen yaƙi da masu
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun sace Sarkin Ode Oriya da ke Karamar Hukumar Owo a Jihar Ondo, Adeniyi Adelana. Rahotanni sun ce maharan
Fitaccen lauya mai kare hakkin bil’adama, Femi Falana, ya gargadi gwamnatin tarayya da gwamnatocin jihohi da su daina tattaunawa ko ba da lada ga ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga. Falana
Rundunar ’yan sandan Jihar Kebbi ta musanta rahotannin da ke cewa an rufe makarantu a jihar saboda rashin tsaro, tana mai bayyana cewa labaran ba su da gaskiya. Mai magana
Wasu masu ɗauke da makamai sun kai hari kan mutanen da ke rakiyar jana’izar wasu mutum biyu da aka kashe a ƙauyen Sol da ke ƙaramar hukumar Riyom ta Jihar
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gargadi ‘yan bindiga, masu garkuwa da mutane da masu tallafa wa ta’addanci da su mika wuya ko kuma su fuskanci matakin hukuma mai tsauri.
Jami’ar Tarayya da ke Birnin Kebbi (FUBK) ta tabbatar da rasuwar ɗaya daga cikin ɗalibanta, Zaharadeen Nuhu, bayan wani hari da ake zargin wasu masu aikata laifi sun kai masa
An gano gawar wata mata, ɗanta mai shekara huɗu da kuma wani mutum da aka fi sani da Shanko a gidansu da ke yankin Egbe Subair a garin Ijebu-Igbo na
Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu na yin barci cikin kwanciyar hankali saboda irin ayyukan ci gaba da gwamnatinsa ke aiwatarwa a
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta bayyana cewa kusan ma’aurata ɗari bakwai da ashirin sun kammala gwaje-gwajen lafiya a shirye-shiryen bikin auren gama-gari da gwamnatin jihar ke shirin gudanarwa. Mataimakin
Mutum ɗaya ya rasa ransa yayin da wasu bakwai suka samu raunuka bayan wani bam na hannu (IED) ya fashe a kan hanyar Bagega zuwa Anka da ke Ƙaramar Hukumar
Wasu mahara sun kashe wani jami’in Hukumar Tsaro da Kariya ta Fararen Hula (NSCDC), Ayo Olukotun, tare da yin garkuwa da diyarsa da wasu mazauna garin Odo-Ere, hedikwatar karamar hukumar
Akalla mutane goma ne suka jikkata bayan rikici ya barke tsakanin al’ummomin Chirif Magaji da Chirif Dikko da ke karamar hukumar Rabah a jihar Sokoto kan takaddamar mallakar wata gona.
Sanata Ali Ndume ya danganta nasarorin da yake samu a zaɓe da taimakon Allah da kuma goyon bayan al’ummar mazabarsa, yana mai cewa ba ya cikin mutanen da suke da