Yan sanda uku ne aka rawaito sun mutu a wani hatsarin mota a Kidanda dake karamar hukumar Giwa ta jihar Kaduna. LYan sandan na kan hanyarsu ta komawa Giwa ne
Yan sanda uku ne aka rawaito sun mutu a wani hatsarin mota a Kidanda dake karamar hukumar Giwa ta jihar Kaduna. LYan sandan na kan hanyarsu ta komawa Giwa ne
Gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku ya nemi afuwar mutanen Taraba h waɗanda ya batawa a tsawon wa’adinsa na shekara 8. Ishaku ya nemi ayi masa afuwa ne yayin taron addu’ar
Wani matashi dan shekara 20 mai suna Salisu Tasiu Muhammad ya nutse a kududdufin Bakin Gada dake garin Bunkure a karamar hukumar Bunkure ta jihar Kano. Mai magana da yawun
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Juma’a da kuma Litinin a matsayin ranakun hutu domin Musulmi su gudanar da shagulgulan karamar Sallah. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa mai ɗauke
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya dawo Abuja bayan ziyarar aiki ta kwanaki 8 a kasar Saudiyya inda kuma yayi aikin Umarah. Buhari ya baro Saudiyya ta filin jirgin saman Sarki
Hukumar zabe mai zaman kanta ta INEC ta ayyana Ahmad Fintiri na PDP a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan jihar. Dan takarar jam’iyyar PDP, Ahmadu Fintiri, ya yi nasarar
Yan sanda a jihar Ogun, suna tsare da wata uwa mai shekaru 33 wacce ake zargin ta da sayar da ƴarta mai watanni 18 kan kuɗi N600,000 domin ta biya
Gwamnatin tarayya za ta biya N5000 ga iyalai miliyan 10 a matsayin tallafin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur da ake shirin yi. Kamar yadda rahoton jaridar Daily Trust ya
Mintoci kadan bayan da aka fara kada kuri’a akwati mai lamba 030 dake mazabar Kwaciri karamar hukumar Fagge a jihar Kano sai gungun yan daba dauke da makamai suka tarwatsa
Rundunar yan sandan Najeriya ta kori jami’an ta uku bayan da ta same su da saɓawa dokokin aikin rundunar. Jami’an da aka kora sune ke bada kariya ga shahararren mawakin
Babbar kotun jihar Katsina ta kori sababbin shugabannin kwamitin riko na jam’iyyar PDP dake jihar da aka naɗa. Idan za a iya tunawa shugabancin jam’iyyar PDP na kasa shi ne
Dr Nuhu Clark zaɓaɓɓen dan majalisar dokokin jihar Borno daga karamar hukumar Chibok a zaɓen 2023 ya mutu. Kamfanin Dilllancin Labaran Najeriya NAN ya rawaito cewa marigayin ya mutu ne
Babbar kotun Shari’ar Musulunci dake zamanta a unguwar Rijiyar Zaki a Kano karkashin jagorancin, Mai Shari’a,Halhalatul Khuza’i Zakariyya ta bayar da umarnin sake mika sammaci ga fitaccen mawakin nan, Dauda
Mutane da dama ne suka tsallake rijiya da baya bayan da wata babbar mota dake dauke da madarar gari ta fada kan wani Masallaci a garin Suleja dake jihar Neja.
Yan bindiga a ranar Litinin sun yi garkuwa da wani ɗan kasuwa, Nasiru Na’ayya dake kauyen Gangarbi dake karamar hukumar Roggo ta jihar Kano. Wani shedar gani da ido wanda
A ranar Talata aka shirya shugaban ƙasa, Muhammad Buhari zai tafi kasar Saudiyya domin ziyarar aiki. A wata sanarwa da aka fitar ranar Litinin mai dauke da sahannun mai magana
An sako Farfesa Onje Gye Wado tsohon mataimakin gwamnan jihar Nasarawa wanda aka yi garkuwa da shi ranar Alhamis da daddare bayan da aka biya naira miliyan 4 a matsayin
An sake sace wani fitaccen basaraken gargajiya da wasu yan bindiga suka yi a jihar Filato. Mai martaba, Sunday Dajep shi ne hakimin gundumar Chip da kabilar Mhiship suke zaune
Jami’an rundunar sojan Najeriya ta Operation Hadin Kai sun kai farmaki kan wata maboyar yan Boko Haram dake surkukin dajin Sambisa a karamar hukumar Bama ta jihar Borno inda suka
An samu tashin tarzoma akan babbar hanyar Apapa-Oshodi dake birnin Lagos bayan da aka zargi yan Okada da kashe wani ɗan sanda. Akalla bindigogi uku mallakar yan sandan ake zargin