Cire Tallafin Mai: Gwamnatin Tarayya Ta Shirya Biyan N5000 Ga Iyalai Miliyan 10

Gwamnatin tarayya za ta biya N5000 ga iyalai miliyan 10 a matsayin tallafin rage raÉ—aÉ—in cire tallafin man fetur da ake shirin yi.

Kamar yadda rahoton jaridar Daily Trust ya nuna a kowane wata gwamnatin tarayya za ta kashe biliyan N50 a kowane wata cikin kuÉ—in da Babban Bankin Duniya ya bayar da bashi domin aiwatar da shirin.

Ministan kasafin kudi da tsare-tsare, Hajiya Zainab Shamsuna Ahmad ce ta bayyana haka ranar Lahadi a wurin taron Babban Bankin Duniya da Asusun Lamini na IMF dake gudana a birnin Washington DC.

Zainab ta ce tuni aka gama duk wata tattaunawa kan batun kuɗin yanzu kawai amincewar majalisar ƙasa ake bukata domin a fara aiwatar wa.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...