Yan bindiga sun kashe, Jacob Wodi Hulobu Faston cocin Living Faith dake Aloko-Oganenigu dake ƙaramar hukumar Dekija a jihar Kogi. Wasu yan bindiga ne da ba a san ko su
Yan bindiga sun kashe, Jacob Wodi Hulobu Faston cocin Living Faith dake Aloko-Oganenigu dake ƙaramar hukumar Dekija a jihar Kogi. Wasu yan bindiga ne da ba a san ko su
Rundunar sojan Najeriya Shiya Ta Ɗaya sun kashe wasu yan bindiga 5 da suka jima suna addabar wasu al’ummomi dake jihar Kaduna. Mai rikon muƙamin daraktan yada labarai na rundunar
Kwamitin zartarwa na uwar jam’iyyar PDP ya sanar da naɗa Ilya Umar Damagum a matsayin sabon shugaban riko na jam’iyyar. Kafin zama shugaban jam’iyyar Damagum ya kasance mataimakin shugaban jam’iyyar
Kwamitin zartarwa na uwar jam’iyyar PDP ya sanar da naɗa Ilya Umar Damagum a matsayin sabon shugaban riko na jam’iyyar. Kafin zama shugaban jam’iyyar Damagum ya kasance mataimakin shugaban jam’iyyar
Jam’iyar PDP reshen jihar Benue ta sanar da dakatar da shugaban jam’iyyar na kasa, Iyorchia Ayu kan zargin yiwa jam’iyyar zagon kasa. Takardar dakatar da Ayu mai dauke da kwanan
Hukumar tsaro ta farin kaya wato DSS ta sanar da kama wani mai safarar makamai ga yan bindiga a jihar Neja. Sanarwar kamen na cikin wata sanarwa da hukumar ta
Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar Sanata Ademola Adeleke na jam’iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben gwamna na jihar Osun. Kotun tayi watsi da hukuncin da kotun
Mutane 6 aka tabbatar da mutuwar su a hatsarin jirgin kasar da ya rutsa da wata babbar motar fasinja a jihar Lagos. Hatsarin ya faru ne da safiyar ranar Alhamis
Ƴaƴan jam’iyyar NNPP sun gudanar da zanga-zanga a Kano domin nuna kin jininsu ga yunkurin da ake na tura sabon kwamishinan yan sanda zuwa jihar. Kafofin yada labarai da dama
Dan takarar shugaban kasar a jam’iyyar PDP a zaben da ya wuce,Atiku Abubakar ya jagoranci magoya bayansa inda suka yi zanga-zanga ya zuwa ofishin hukumar zabe ta INEC dake Abuja.
Zaɓaɓɓen shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmad Tinubu ya ziyarci Oba na Lagos, Rilwan Akiolu a fadar sa dake Lagos. Tinubu ya kai ziyarar ne domin yin godiya ga sarkin tare
Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya karbi bakincin zaɓaɓɓen shugaban ƙasa,Bola Ahmad Tinubu da mataimakin sa, Kashim Shettima a gidansa dake Daura. Buhari ya bayyana jin daɗin sa kan ziyarar da
Dan takarar shugaban ƙasa a karkashin jam’iyyar APC, Bola Ahmad ya yi kira da a kwantar da hankali tare da kaucewa rikici a jihar Lagos. Hakan na zuwa ne sa’o’i
Jami’an hukumar EFCC sun samu nasarar kama wasu makudan kudade da suka kai naira miliyan 32 da ake zargin an yi shirin sayan kuri’a da su. A cikin wata sanarwa
Magoya bayan jam’iyyar NNPP da dama ne suka jikkata a wasu farmaki da yan bangar siyasa suka kai musu a Kano. An kai harin ne a dai-dai lokacin da yan
Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya isa mahaifarsa, Daura dake jihar Katsina inda zai kaɗa kuri’a a zaɓen shugaban kasa da za a gudanar ranar Asabar.
Shugaban kasa Mohammad ya jagoranci zaman taron majalisar tsaron kasa a fadar Aso Rock dake Abuja. Taron na zuwa ne gabanin zaben shugaban kasa da na yan majalisar tarayya da
Da tsakar daren ranar Litinin yan bindiga sun kai hari ofishin yan sanda na Isiowulu dake Awada a karamar hukumar Idemili North dake jihar Anambra inda suka kashe DPO da
Gabanin zaben shugaban kasa da yan majalisar tarayya na ranar Asabar 23 ga watan Fabrairu shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Adamu ya kira wani taron gaggawa na gwamnonin jam’iyar.
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ye samu hukunci kotu da ya hana jam’iyyar PDP korarsa daga jam’iyyar. Mai shari’a, A I Itoyonyin na babbar kotun jihar Benue, shi ne ya