DSS ta kama mai safarar harsashi ga yan bindiga a jihar Neja

Hukumar tsaro ta farin kaya wato DSS ta sanar da kama wani mai safarar makamai ga yan bindiga a jihar Neja.

Sanarwar kamen na cikin wata sanarwa da hukumar ta fitar mai dauke da sahannun Peter Afunaya kakakin hukumar.

Mutumin mai suna Babangida Ibrahim an kama shi ne akan hanyar Kubwa dake birnin tarayya Abuja lokacin da yake jan hanyar sa ta kai harsashin.

An same shi da harsashi da yawansu ya haura 400 inda ya boye su a cikin wata jarka.

More News

Gwamnatin jihar Kaduna ta kafa kwamitin biyan diyya ga mutanen da harin jirgin sama ya shafa

Gwamnatin jihar Kaduna, ta kafa wani kwamiti da zai biya diyya tare da tallafi ga mutanen da harin jirgin sama marar matuki na rundunar...

Uba Sani ya bayar da umarnin yin bincike kan harin soja da ya kashe mutane 30

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba sani ya bayar da umarnin bincike kan harin jirgin sama da ya kashe mutane da dama a ƙauyen...

APC ta lashe zaɓen dukkanin shugabannin ƙananan hukumomin jihar Ekiti

Jam'iyar APC ta lashe dukkanin zaɓen shugabannin kananan hukumomin jihar Ekiti da kuma na kujerun kansiloli 177 da aka gudanar. A ranar Asabar ne...

APC ta lashe zaɓen dukkanin shugabannin ƙananan hukumomin jihar Ekiti

Jam'iyar APC ta lashe dukkanin zaɓen shugabannin kananan hukumomin jihar Ekiti da kuma na kujerun kansiloli 177 da aka gudanar. A ranar Asabar ne...