Rikici a Lagos: Tinubu ya nemi a kwantar da hankali

Dan takarar shugaban Æ™asa a karkashin jam’iyyar APC, Bola Ahmad ya yi kira da a kwantar da hankali tare da kaucewa rikici a jihar Lagos.

Hakan na zuwa ne sa’o’i kaÉ—an bayan an ayyana É—an takarar shugaban kasa na jam’iyar LP, Peter Obi a matsayin wanda ya lashe zaÉ“en shugaban kasa a jihar.

Tuni rahotanni suka nuna cewa wasu mutane sun rika kai hare-hare kan kasuwanni da wasu mutane da ba yan asalin jihar suke zaune ba.

More News

Yawan Mutanen Da Suka Mutu A Wutar Da Wani Matashi Ya Cinnawa Wani Masallaci A Kano Sun  Karu Zuwa 16

Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce yawan mutanen da suka mutu sakamakon wutar da wani ya cinnawa wani masallaci a ƙauyen Gadan a...

An fara rushe wasu gine-gine 500 a kasuwar Karmo dake Abuja

Hukumar FCTA dake kula da birnin tarayya Abuja ta fara rushe gine-gine sama da 500 da aka yi ba bisa ka'ida ba a kasuwar...

Tinubu ya tarbi shugaban kasar Senegal Bassirou Faye a fadar Aso Rock Villa

A ranar Alhamis ne shugaba Bola Tinubu ya tarbi shugaban kasar Senegal Bassirou Faye a fadar Aso Rock Villa, a ziyarar da Faye ya...

NEMA ta karɓi ƴan Najeriya 150 da aka dawo dasu gida daga ƙasar Chad

Hukumar Bada Agajin Gaggawa ta Ƙasa NEMA ta ce ta karɓi ƴan Najeriya 150 da aka dawo da su bayan da su ka maƙale...