Yawan Mutanen Da Suka Mutu A Wutar Da Wani Matashi Ya Cinnawa Wani Masallaci A Kano Sun  Karu Zuwa 16

Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce yawan mutanen da suka mutu sakamakon wutar da wani ya cinnawa wani masallaci a ƙauyen Gadan a ƙaramar hukumar Gezawa ta jihar ya ƙaru zuwa  mutane 15.

A ranar Laraba ne aka tabbatar da mutuwar mutum guda a yayin da wasu 24 suka jikkata bayan da wani matashi ya watsa fetur ya kuma cinna musu wuta.

Abdullahi Haruna Kiyawa mai magana da yawun rundunar Æ´an sandan jihar ya ce matashin da ake zargi da cinna wutar mai suna, Shafi’u Abubakar ya ce ya yi haka ne saboda rikicin gado shi da danginsa.

A ranar Alhamis mai magana da yawun rundunar ya ce mutanen da suka mutu sun ƙaru daga 1 daga ɗaya ya zuwa 6.

Sai dai  kwamishinan Æ´an sandan jihar, Usaini Gumel a ranar Juma’a ya ce Æ™arin wasu mutanen sun mutu lokacin da suke samun kulawar likitoci a Asibitin Murtala dake Kano.

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...