Rundunar yan sandan jihar Bauchi ta tabbatar da kisan mutane 4 da wasu yan bindiga da ba a san ko su waye ba suka yi a kauyen Gambar Sabon-Layi dake
Rundunar yan sandan jihar Bauchi ta tabbatar da kisan mutane 4 da wasu yan bindiga da ba a san ko su waye ba suka yi a kauyen Gambar Sabon-Layi dake
Rundunar yan sandan jihar Nasarawa ta ce jami’anta sun samu nasarar ceto yara biyu daga cikin ɗaliban firamaren dake Alwaza a karamar hukumar Doma ta jihar. Mai magana da yawun
Yan bindiga sun sace yara 6 a firamaren LEA dake Alwaza a ƙaramar hukumar Doma ta jihar Nasarawa. Rahotanni sun bayyana cewa yan bindigar sun sace yaran ne da misalin
Wasu abubuwan fashewa da ake kyautata zaton nakiyoyi ne sun fashe a wurin gangamin taron jam’iyyar APC a jihar Rivers. Magoya bayan jam’iyar ta APC da dame ne suka jikkata
Shugaban kasa, Muhammad Buhari a ranar Alhamis ya gana da gwamnan Babban Bankin Najeriya CBN, Godwin Emefiele. Wannan ne karo na farko da Buhari da Emefiele suke ganawa a cikin
Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya samu lambar yabo kan karfafa zaman lafiya a Nahiyar Afirka. Buhari ya karbi lambar yabon ne a wani taron da kungiyar samar da zaman lafiya
Jami’an hukumar kwastan sun samu nasarar kama wasu kayan jami’an tsaro na soja da yan sanda da aka shigo da su ba bisa ka’ida ba. An kama kayan ne a
Dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP,Alhaji Atiku Abubakar ya ziyarci mutanen da suka jikkata a hatsarin motar da ya faru a jihar Filato. Atiku tare da rakiyar wasu
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun samu nasarar kashe wani dan bindiga guda daya a Rigachukun dake karamar hukumar Chikun tare da kama wasu biyu a yankin
Mutane 10 ne aka tabbatar sun mutu a wani hatsarin mota da ya faru akan hanyar Lagos zuwa Ibadan. Ahmed Umar shugaban shiya na hukumar kiyaye afkuwar hatsura FRSC a
Rundunar yan sandan jihar Rivers,ta kama wani matashi dan shekara 17 da ake zargin da yiwa wasu mata 10 ciki. Wanda ake zargin mai suna,Noble Uzuchi an kama shi da
Da safiyar ranar Juma’a ne shugaban kasa Muhammad Buhari ya gana da gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke a fadar Aso Rock dake Abuja. Wannan ne karon farko da Adeleke ya
Jami’an tsaron hukumar farin kaya ta DSS sun kama, Doyin Okupe tsohon darakta janar na yakin neman zaben Peter Obi. A cewar lauyansa, Tolu Babaleye an kama dan siyasar ne
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya gana da Akbishop na Canterbury, Justin Welby a cigaban da ziyarar da yake a birnin London. Atiku ya je
A safiyar yau ne shugaban kasa Muhammad Buhari ya gana da gamayyar Bishop na Cocin Katolika a fadar Aso Rock dake Abuja.
Ƙungiyar likitoci masu neman kwarewa ta (NARD) tayi barazanar shiga yajin aiki idan gwamnatin tarayya ta gaza biya musu buƙatar su. Ƙungiyar ta bayyana haka ne a ranar Talata cikin
Rundunar yan sandan jihar Kano ta samu nasarar kama wani matashi da ake zargi da kashe kishiyar mahaifiyarsa. Kakakin rundunar yan sandan jihar, DSP Abdullahi Kiyawa shi ne ya bayyana
Babbar kotun tarayya dake Sokoto ta tabbatar da Dakta Dauda Lawal Dare a matsayin halattaccen ɗan takarar jam’iyyar PDP a zaɓen gwamnan jihar Zamfara. Babbar kotun tarayya dake Gusau ita
Hukumar kiyaye afkuwar haɗura ta kasa FRSC ta tabbatar da mutuwar aƙalla mutane 15 da kuma wasu biyar da suka samu mummunan rauni a wani hatsarin mota da rutsa da
Yan bindiga sun kona ofishin yan sanda na Affor Atta dake karamar hukumar Njaba ta jihar Imo. Harin na ranar Talata na zuwa ne kasa da sa’o’i 24 bayan harin