Atiku ya ziyarci mutanen da suka jikkata a hatsarin motar jihar Filato

Dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP,Alhaji Atiku Abubakar ya ziyarci mutanen da suka jikkata a hatsarin motar da ya faru a jihar Filato.

Atiku tare da rakiyar wasu jiga-jigan jam’iyar PDP sun ziyarci mutanen ne dake samun kulawar likitoci a asibitin koyarwa na jami’ar Jos JUTH.

Har ila yau Atiku ya dakatar da yakin neman zabensa a ranar Lahadi domin jimamin abin da ya faru.

Mutane 16 ne yan jam’iyyar PDP da suka fito daga karamar hukumar Pankshin suka mutu a wani hatsarin mota da ya faru akan hanyar su ta zuwa yakin neman zabe.

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...