An samu fashewar nakiyoyi a wurin taron yakin neman zaben APC

Wasu abubuwan fashewa da ake kyautata zaton nakiyoyi ne sun fashe a wurin gangamin taron jam’iyyar APC a jihar Rivers.

Magoya bayan jam’iyar ta APC da dame ne suka jikkata sakamakon fashewar da ta faru a filin Igboukwu dake Fatakwal.

Da yawa daga cikin waÉ—anda abin ya rutsa da su mata ne kuma anyi gaggawa garzayawa da su asibiti.

Kawo yanzu babu cikakken bayani kan musabbin fashewar amma wasu rahotanni sun bayyana cewa tun da farko sai da aka samu sabani tsakanin al’ummar Rumoji dake da iko da filin wasan da kuma yan jam’iyyar APC kan izinin gudanar da taro a wurin.

Rahotanni sun bayyana cewa tun da farko matasa sun hana yan jam’iyyar ta APC isa wurin taron.

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...