Yan sanda sun kama yan bindiga biyu sma Kaduna

Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun samu nasarar kashe wani dan bindiga guda daya a Rigachukun dake karamar hukumar Chikun tare da kama wasu biyu a yankin Saminaka.

A yayin artabun da aka gwabza da yan bindigar rundunar ta ce wasu daga cikin yan bindigar sun tsere da raunin harbin bindiga.

Sanarwar ta ce an kai samame ne a maboyar yan bindiga inda aka gano bindigar AK-47 guda daya da kuma mashingan ƙirar gida guda ɗaya da harsashi 10.

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...