Yan bindiga sun kona ofishin yan sanda a jihar Imo

Yan bindiga sun kona ofishin yan sanda na Affor Atta dake karamar hukumar Njaba ta jihar Imo.

Harin na ranar Talata na zuwa ne kasa da sa’o’i 24 bayan harin da aka kai kan ayarin motocin tsohon gwamnan jihar Ikedi Ohakim inda aka kashe mutane 4.

A lokacin maharan sunyi amfani da bama-bamai inda suka jefa su ofishin yan sandan sai dai sun yi rashin nasara babu kowa a ciki.

Harin ya jefa zullumi da fargaba ga mutanen yankin inda suka ki barin gidajen su a baki dayan ranar.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]