Masu garkuwa da mutane sun sako, Faruk Bunza alkalin babbar kotun jihar Kebbi da su ka yi garkuwa da shi. A ranar 26 ga watan Yuli ne aka yi garkuwa
Masu garkuwa da mutane sun sako, Faruk Bunza alkalin babbar kotun jihar Kebbi da su ka yi garkuwa da shi. A ranar 26 ga watan Yuli ne aka yi garkuwa
Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta ce jami’anta sun kama wata babbar mota mai dauke da kakin sojoji da kuma katan katan na haramtattun kwayoyin da ake shirin kai su
Jami’an rundunar yan sanda na jihar Kebbi tare da haɗin gwiwar wasu hukumomin tsaro sun kashe wani da ake kira Jiji Mujugu wani da ake zargin gawurtaccen mai garkuwa da
Hukumar kashe gobara ta jihar Oyo ta ce mutane shida ne suka rasa rayukan su a wani hatsarin mota da ya rutsa da manyan motar daukar kaya, tankar gas da
Wata tawagar jami’an rundunar yan sanda na musamman dake aiki kai tsaye karkashin ofishin babban sifetan yan sandan Najeriya sun samu nasarar kama mutumin da ya yi amfani da fasahar
Ko sa’o’i 48 ba ayi ba da kashe wasu mutane uku a lokacin da suke ibada tare da ɗauke wasu 15 a karamar hukumar Ekiti ta jihar Kwara sai gashi
Rundunar ƴan sandan jihar Enugu ta ce jami’anta sun kai samame wata maboyar masu garkuwa da mutane dake cikin wani daji akan hanyar Amufie-Obollo Affor a karamar hukumar Igbo Eze
Rundunar ƴan sandan jihar Niger ta ce mutane shida aka kashe aka kuma yi garkuwa da wasu da dama biyo bayan harin da wasu yan bindiga su ka kai kauyen
Rundunar yan sandan Najeriya a jihar Nasarawa ta ce an kashe wani da ake zargin dan fashi da makami a lokacin da jami’an rundunar ke aikin sintiri akan titin Lafia-Obi
Yan sanda a jihar Benue sun samu nasarar kama wani gawurtaccen dan bindiga da ake zargi da kai wasu hare-hare kan jami’an tsaro a jihar Benue. Zagazola Makama masani dake
Wasu yan bindiga sun kai farmaki ofishin yan sanda na garin Zonkwa dake karamar hukumar Zangon Kataf ta jihar Kaduna inda suka kashe akalla yan sanda biyu. Lamarin da ya
Rundunar yan sandan jihar Nasarawa ta kama wani da ake zargin gawurtaccen mai garkuwa da mutane ne a maboyarsa dake wani daji a ƙaramar hukumar Soma ta jihar. A wata
Rundunar yan sandan jihar Borno ta ce jami’an ta sun samu nasarar gano wani bom da bai fashe ba a wata gona dake karamar hukumar Dikwa ta jihar. A wata
Rundunar yan sandan jihar Kebbi ta ce jami’anta sun ceto mutane uku da aka yi garkuwa da su a karamar hukumar Shanga ta jihar. A wata sanarwa da aka fitar
Rundunar yan sandan Najeriya ta ce jami’anta sun samu nasarar bankadowa tare da tarwatsa wasu gungun mutane dake samarwa da yan bindiga makamai a jihar Benue da sauran jihohin dake
Babban sifetan yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun ya gana da tsofaffin jami’an yan sandan da suka yi ritaya. Ganawar ta gudana ne a hedkwatar rundunar dake Abuja kuma an yi
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun kama Mati Bagio wani gawurtaccen dan bindiga da ya shafe shekaru 11 ana nemansa ruwa a jalllo. Mansir Hassan mai magana
Rundunar yan sandan jihar Anambra ta ce jami’anta sun kama wani mutum mai shekaru 25 da nonon wata mata da aka cire a yankin Awada dake jihar. A wata sanarwa
Rundunar yan sandan jihar Anambra ta kama wasu mutane 6 da ake zargi da aikata safara da kuma rarraba miyagun kwayoyi. A wata sanarwa ranar Asabar Mai dauke da sahannun,
Rundunar yan sandan jihar Kano ta ce jami’anta sun kama mutane 41 da ake zargin suna da hannu a kisan, Baba Ali DPO din yan sanda na karamar hukumar Rano