Mutane aka bada rahoton an jikkata bayan da jami’an rundunar yan sandan birnin tarayya Abuja sun harba barkonon tsohuwa domin tarwatsa yan asalin Birnin Tarayya Abuja da suke gudanar da
Mutane aka bada rahoton an jikkata bayan da jami’an rundunar yan sandan birnin tarayya Abuja sun harba barkonon tsohuwa domin tarwatsa yan asalin Birnin Tarayya Abuja da suke gudanar da
Ƙungiyar Yan’uwa Musulmi ta Najeriya wacce aka fi sani da shi’a ta yi zargin cewa mambobin ta huɗu jami’an ƴan sanda suka kashe a Kaduna a ranar Juma’a. Da yake
A cigaba da yaƙi da ƴan fashin daji, ɓatagari da kuma rashin tsaro a fadin Najeriya jami’an rundunar ƴan sandan jihar Sokoto sun samu nasarar kama wasu mutane biyar da
Rundunar yan sandan jihar Kaduna, ta ce jami’anta sun samu nasarar kama wani mai suna Bello Muhammad da ake zarginsa da yin garkuwa da mutane a jihar. A wata sanarwa
Rundunar yan sandan Najeriya ta sanar da kama wani shugaban karamar hukuma a jihar Benue da kuma wani mutum guda inda ake zarginsu da kitsa kisan kai. Rundunar ta ce
Ƴan sanda sun kama kasurgumin mai garkuwa da mutane wanda ake kira da Chinaza Philip. Rundunar yan sandan birnin tarayya Abuja ta karbi Chinaza bayan da rundunar yan sandan jihar
Yan sanda biyu sun samu raunin harbin bindiga a yayin da aka yi garkuwa da wasu iyalai su 7 dai-dai lokacin da yan fashin daji ke cigaba da zafafa kai
Rundunar yan sandan jihar Nasarawa, ta ce jami’anta sun ceto wani malamin jami’ar jihar Nasarawa. Malamin mai suna, Isaac Igbawua na fannin nazarin ƙananan kwayoyi halittu anyi garkuwa da shi
Rundunar yan sandan jihar Lagos, ta kama wasu mutane biyu da ake zarginsu da yin jabun lemukan kwalba. Mutanen biyu da suka fada komar yan sanda sun hada da Imo
Mutane huɗu da aka yi garkuwa da su jami’an yan sanda suka ceto a karamar hukumar Dandume ta jihar Katsina. Abubakar Sadiq-Aliyu mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar
Babban Sifetan Yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun ya tura karin jami’an yan sanda zuwa jihar Benue biyo bayan harin da aka kai kan wasu bankunan kasuwanci daban-daban guda hudu a
Babban Sifetan Yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun ya tura karin jami’an yan sanda zuwa jihar Benue biyo bayan harin da aka kai kan wasu bankunan kasuwanci daban-daban guda hudu a
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta kama mutane 10 da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a tsakanin watan Satumba zuwa ranar 3 ga watan Oktoba. Mai rikon muƙamin
Wani mai tabin hankali ya kai farmaki inda ya kashe mutane takwas tare da raunata wasu da dama a unguwar Kate-Gamji da ke unguwar Libbo a karamar hukumar Shelleng a
A ranar Alhamis ne wata kotun majistare da ke Ogudu a jihar Legas ta bayar da belin wani ma’aikaci da ya daba wa manajan gidan karuwai wuka a kan kudi
Rundunar yan sandan jihar Rivers ta ce ta bankaɗo wata haramtacciyar masana’antar ƙera bindigogi da nakiyoyi dake garin Osomba a karamar hukumar Akamkpa ta jihar. Mai magana da yawun rundunar
Rundunar yan sandan jihar Kebbi tace jami’anta sun kama wasu motoci biyu da suke dauke da harsashi 7500 da kuma kunshin ganyen tabar wiwi da kudinsu ya kai miliyan N600.
Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa ta kama wasu mutane uku da ake zargi da aikata laifin fyade ga karamar yarinya. Kakakin rundunar SP Suleiman Nguroje ne ya bayyana hakan a
Rundunar yan sandan jihar Gombe ta kwato wasu shanu hudu da ake zargin an sace su ne daga wasu gidajen mazauna a jihar ana gab da bikin Babbar Sallah. Mai
An kashe Usman Buda, wani mahauci ne a Abattoir na Sokoto, sakamakon zarge-zargen da ake masa na zagin Manzon Allah (SAW). Rundunar ‘yan sandan jihar Sokoto ta tabbatar da kisan