Yan sanda sun kama mutum 10 masu garkuwa da mutane a Kaduna

Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta kama mutane 10 da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a tsakanin watan Satumba zuwa ranar 3 ga watan Oktoba.

Mai rikon muƙamin kakakin rundunar, ASP Mansur Hassan shi ne ya bayyana haka a wurin wani taron manema labarai ranar Asabar a Kaduna.

Ya ce rundunar ta samu nasarar kwato bindigar AK-47 guda uku, karamar bindiga kirar gida guda uku mai cin harsashi 10, harsashi 448 da sauransu.

Har ila yau rundunar ta gano wata mai É—auke da namba Ebonyi HKW 578 AA.

Mai magana da yawun rundunar ya ce kwamishinan yan sandan jihar Musa Garba ya yabawa jami’an kan gwarzantaka da suka nuna da kuma sadaukarwa ga aiki.

More News

Najeriya za ta dena shigo da man fetur a cikin watan Yuni – Dangote

Aliko Dangote mutumin da ya fi kowa arziki a Nahiyar Afirka ya ce Najeriya za ta daina shigo da man fetur a cikin watan...

An ceto mutane 9 daga wani ginin bene da ya ruguzo a jihar Niger

Mutane 9 aka samu nasarar cetowa daga wani ginin bene mai hawa É—aya da ya ruguzo a yankin Sabon Gwari dake garin Minna babban...

An yi faÉ—a tsakanin masu sayar da waya da sojoji a kasuwar Abuja

Rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya, ta tura jami’an leken asiri zuwa kasuwar Banex – wata kasuwar kayan lantarki da na’urorin sadarwa da ke...

Yawan Mutanen Da Suka Mutu A Wutar Da Wani Matashi Ya Cinnawa Wani Masallaci A Kano Sun  Karu Zuwa 16

Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce yawan mutanen da suka mutu sakamakon wutar da wani ya cinnawa wani masallaci a ƙauyen Gadan a...