An kama dan shekara 17 da ake zargi da yi wa mata 10 ciki

Rundunar yan sandan jihar Rivers,ta kama wani matashi dan shekara 17 da ake zargin da yiwa wasu mata 10 ciki.

Wanda ake zargin mai suna,Noble Uzuchi an kama shi da abokin ta’asarsa, Chigozie Ogbonna dan shekara 29.

A cewar hukumomi mutanen biyu da ake zargi da kuma wasu mata biyu Favour Bright da Peace Alikoi ana zargin su da samar da masana’antar da ake safarar jarirai.

Mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar Rivers, Grace Iringe Koko ta ce an samu nasarar kama mutanen ne bayan wasu bayanai da aka kwarmata musu.

More News

An fara rushe wasu gine-gine 500 a kasuwar Karmo dake Abuja

Hukumar FCTA dake kula da birnin tarayya Abuja ta fara rushe gine-gine sama da 500 da aka yi ba bisa ka'ida ba a kasuwar...

Tinubu ya tarbi shugaban kasar Senegal Bassirou Faye a fadar Aso Rock Villa

A ranar Alhamis ne shugaba Bola Tinubu ya tarbi shugaban kasar Senegal Bassirou Faye a fadar Aso Rock Villa, a ziyarar da Faye ya...

NEMA ta karɓi ƴan Najeriya 150 da aka dawo dasu gida daga ƙasar Chad

Hukumar Bada Agajin Gaggawa ta Ƙasa NEMA ta ce ta karɓi ƴan Najeriya 150 da aka dawo da su bayan da su ka maƙale...

Ƙungiyar ƙwadago ta ƙi amincewa da ₦48,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi

Taron zaman ganawa da ƴan kungiyar ƙwadago da gwamnatin ta tarayya ta kira  ya tashi babu shiri bayan da wakilan kungiyar ƙwadago suka fice...