Yan bindiga sun kashe mutane 4 Bauchi

Rundunar yan sandan jihar Bauchi ta tabbatar da kisan mutane 4 da wasu yan bindiga da ba a san ko su waye ba suka yi a kauyen Gambar Sabon-Layi dake ƙaramar hukumar, Tafawa Balewa dake jihar.

Mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar, SP Ahmed Wakili shi ne ya tabbatar da haka a wata ganawa da ya yi da Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya NAN ranar Lahadi.

Ya ce yan bindigar sun kai hari kauyen da daddare inda suka sace mutum guda.

Ya ce tuni kwamishinan yan sandan jihar ya bayar da umarnin gudanar da bincike domin kama wadanda suka aikata kisan.

More News

Kotu ta sauke kakakin majalisar Nasarawa

Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke zamanta a Abuja ta kori kakakin majalisar dokokin jihar Nasarawa, Rt. Hon. Ibrahim Balarabe Abdullahi dan jam’iyyar...

An sake gano gawar wani shugaban Fulani da ya ɓata a jihar Filato

An gano gawar wani Arɗon Fulani, Umar Ibrahim da ya ɓace a cikin wata rijiya dake kauyen Jokom a ƙaramar hukumar Mangu ta...

An kama Æ´an kungiyar IPOB 18 da ake zargi da kisan Æ´an sanda

Rundunar yan sandan jihar Imo ta kama mutane 18 da ake zargi da zama yan kungiyar IPOB da suke da hannu a kisan Æ´an...

Masu cin gajiyar shirin Npower na kokawa game da rashin biyansu

Wasu masu cin gajiyar shirin gwamnatin tarayya na N-Power a ranar Litinin sun koka kan yadda ake ci gaba da biyan su alawus-alawus din...