Yan bindiga sun kashe mutane 4 Bauchi

Rundunar yan sandan jihar Bauchi ta tabbatar da kisan mutane 4 da wasu yan bindiga da ba a san ko su waye ba suka yi a kauyen Gambar Sabon-Layi dake ƙaramar hukumar, Tafawa Balewa dake jihar.

Mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar, SP Ahmed Wakili shi ne ya tabbatar da haka a wata ganawa da ya yi da Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya NAN ranar Lahadi.

Ya ce yan bindigar sun kai hari kauyen da daddare inda suka sace mutum guda.

Ya ce tuni kwamishinan yan sandan jihar ya bayar da umarnin gudanar da bincike domin kama wadanda suka aikata kisan.

More News

Majalisar dokokin jihar Gombe ta zartar da dokar kafa hukumar kula da masu buƙata ta musamman

Majalisar dokokin jihar Gombe ta zartar da kudirin dokar da zai samar da hukumar  da za ta kula da da mutane masu buÆ™ata ta...

Majalisar dokokin jihar Gombe ta zartar da dokar kafa hukumar kula da masu buƙata ta musamman

Majalisar dokokin jihar Gombe ta zartar da kudirin dokar da zai samar da hukumar  da za ta kula da da mutane masu buÆ™ata ta...

Majalisar dokokin jihar Gombe ta zartar da dokar kafa hukumar kula da masu buƙata ta musamman

Majalisar dokokin jihar Gombe ta zartar da kudirin dokar da zai samar da hukumar  da za ta kula da da mutane masu buÆ™ata ta...

Wani gini ya ruguzo kan mutane a Abuja

Mutane da dama ne suka makale a kasan É“araguzan wani gini da ya ruguzo a yankin Sabon Lugbe dake birnin tarayya Abuja. Wasu bayanai sun...