Likitoci masu neman kwarewa na barazanar shiga yajin aiki

Ƙungiyar likitoci masu neman kwarewa ta (NARD) tayi barazanar shiga yajin aiki idan gwamnatin tarayya ta gaza biya musu buƙatar su.

Ƙungiyar ta bayyana haka ne a ranar Talata cikin wata sanarwa mai dauke da sahannun, Innocent Orji shugaban ta na kasa da aka aikewa ministan lafiya Osagie Ehanire.

A cikin wasikar kungiyar ta ce ta bawa gwamnatin tarayya wa’adi watanni shida da suka wuce kan wasu batutuwa da ta gano kan batun samar da asusun horon yan kungiyar.

More News

MTN yana ƙoƙarin ƙara kuɗin kati da data a Najeriya

Katafaren kamfanin sadarwa na MTN na kokarin kara kudin katin waya da na data a Najeriya. Kamfanin sadarwa mafi girma a nahiyar Afirka ya ba...

Gwamnatin Kano Ta Rage ₦500,000 A Kuɗin Aikin Hajjin Bana

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar kyautar ₦500,000 domin su cika kuɗin...

Ƴan bindiga sun sace wani limami a jihar Kogi

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Quasim Musa babban limamin garin Iyara dake ƙaramar hukumar Ijumu ta jihar Kogi. Lamarin ya faru ne a ranar...

Delta: An dawo da gawarwakin sojojin da aka kashe Abuja don yi musu jana’iza

Gawarwakin sojojin da aka kashe a jihar Delta kwanan nan sun isa maƙabartar sojoji ta kasa da ke Abuja. Gawarwakin sun iso ne da misalin...