APC ta kira taron gaggawa da gwamnonin jam’iyar

Gabanin zaben shugaban kasa da yan majalisar tarayya na ranar Asabar 23 ga watan Fabrairu shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Adamu ya kira wani taron gaggawa na gwamnonin jam’iyar.

Taron da aka shirya yin sa da karfe 2 na ranar Lahadi ne na zuwa ne kasa da mako guda kafin fara zabukan 2023.

Duk da cewa babu cikakken bayani kan makasudin taron amma jaridar Vanguard ta gano cewa baya rasa nasaba da abubuwan da suke faruwa da suka haÉ—a da karancin kuÉ—i da kuma tasirin da hakan yake da shi a lokutan zabe.

More News

Lauya ya nemi kotu ta bashi mako 4 ya nemo inda Yahaya Bello ya É“uya

Abdulwahab Mohammed babban lauyan tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya nemi babbar kotun tarayya dake Abuja da ta bashi makonni huÉ—u domin ya...

ĆŠalibai 9 aka tabbatar da yin garkuwa da su daga jami’an jihar Kogi

Gwamnatin jihar Kogi ta tabbatar da cewa É—alibai 9 aka tabbatar sun É“ace bayan da wasu Ć´an bindiga suka kai farmaki Jami'ar Kimiya da...

Mayaƙan Boko Haram Biyu Sun Miƙa Kansu Ga Sojoji

Aƙalla mayaƙan Boko Haram biyu ne suka miƙa kansu ga dakarun sojan Najeriya na rundunar Operation Haɗin Kai a yankin gabashin jihar Borno. Mayaƙan biyu...

Isa Dogonyaro ĆŠan Majalisar Tarayya Daga Jihar Jigawa Ya Rasu

Isa Dogonyaro wakilin al'ummar ƙananan hukumomin Garki da Baɓura a majalisar wakilai ta tarayya ya rasu. Ɗaya daga cikin abokan aikin marigayin a majalisar tarayya,...