Fintiri Ya Lashe Zaben Gwamnan Adamawa

Hukumar zabe mai zaman kanta ta INEC ta ayyana Ahmad Fintiri na PDP a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan jihar.

Dan takarar jam’iyyar PDP, Ahmadu Fintiri, ya yi nasarar lashe zaben gwamnan jihar Adamawa da aka kammala.

Kamar yadda Farfesa Mohammed Mele jami’in tattara sakamakon zaben gwamnan jihar ya sanar, Fintiri wanda shine gwamna mai ci a jihar ya samu kuri’u 430, 861 inda ya doke ‘yar takarar jam’iyyar APc A’isha Binani wacce ta samu 396,788.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]