Gwamnan Taraba Ya Durkusa Har Ƙasa Ya Na Neman Al’umma Su Yafe Masa

Gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku ya nemi afuwar mutanen Taraba h waÉ—anda ya batawa a tsawon wa’adinsa na shekara 8.

Ishaku ya nemi ayi masa afuwa ne yayin taron addu’ar nuna godiya da kungiyar Kiristoci ta CAN reshen jihar Taraba ta shirya a hedkwatar ta dake Jalingo.

Gwamnan ya ce yayi murna cewa takensa na ” Ku bani Zaman Lafiya Ni Kuma Zan Kawo Muku Ayyukan Cigaba.” ya samu wurin zama a zukatan al’ummar jihar.

Tun da farko Ishaku a wurin taron addu’o’in Bikin Ista na musamman da aka gudanar a Cocin Anglican dake Mayo Dosa a Jalingo ya durkusa har Æ™asa a gaban mahalarta taron inda ya nemi gafarar mutanen da ya batawa a cikin shekaru 8 na mulkinsa.

Za a iya cewa Gwamna Ishaku ya bi sawun shugaban kasa Muhammad Buhari da kuma gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje da suka nemi jama’a su ya fesu

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...