Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Juma’a da Litinin A Matsayin Hutun Sallah

Eid Mubarak

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Juma’a da kuma Litinin a matsayin ranakun hutu domin Musulmi su gudanar da shagulgulan karamar Sallah.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa mai ɗauke da sahannun,Shuaibu Belgore babban sakataren ma’aikatar cikin gida.

Belgore ya ce ministan harkokin cikin, Rauf Aregbesola shi ne ya sanar da haka a ranar Laraba.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]