Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Juma’a da Litinin A Matsayin Hutun Sallah

Eid Mubarak

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Juma’a da kuma Litinin a matsayin ranakun hutu domin Musulmi su gudanar da shagulgulan karamar Sallah.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa mai ɗauke da sahannun,Shuaibu Belgore babban sakataren ma’aikatar cikin gida.

Belgore ya ce ministan harkokin cikin, Rauf Aregbesola shi ne ya sanar da haka a ranar Laraba.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]