Daliban Najeriya Sun Bayyana Farin Cikin Su Kan Kwaso Su Daga Sudan

Mintoci kaÉ—an bayan saukar su a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja kaso na farko na yan Najeriya da aka kwaso daga Sudan sun bayyana farin cikin su da dawowa gida.

Mutanen da aka kwaso mafi yawancin su da aka kwaso É—alibai ne dake karatu a kasar ta Sudan.

Jirgin saman sojan Najeriya samfurin C-130H da kuma na kamfanin jiragen saman Air Peace su ne suka dawo É—aliban.

“Nayi matukar farin ciki da na dawo gida” a cewar wata daliba

More News

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...

Matatar Mai Ta Kaduna Za Ta Fara Aiki A Ƙarshen 2024

Kamfanin Kaduna Refining and Petrochemical Company KPRC ya ce matatar mansa za ta fara aiki a shekarar 2024. Mustapha Sugungun managan matatar man ta KRPC...

Manyan dillalan mai za su fitar da litar man fetur miliyan 300 a wannan makon

Ƙungiyar MEMAN ta manyan dillalan man fetur da dangoginsa ta ce mambobinta sun fara lodin mai har lita miliyan 300 a cikin makon nan...

Kotu ta É—aure mutumin sa ya yi sama-da-faÉ—i da kuÉ—in marayu

Babbar kotu a jihar Borno ta yanke wa Isiyaku Ibrahim hukuncin shekara ɗaya a gidan yari da zaɓin biyan tarar naira dubu 100 saboda...