Daliban Najeriya Sun Bayyana Farin Cikin Su Kan Kwaso Su Daga Sudan

Mintoci kaɗan bayan saukar su a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja kaso na farko na yan Najeriya da aka kwaso daga Sudan sun bayyana farin cikin su da dawowa gida.

Mutanen da aka kwaso mafi yawancin su da aka kwaso ɗalibai ne dake karatu a kasar ta Sudan.

Jirgin saman sojan Najeriya samfurin C-130H da kuma na kamfanin jiragen saman Air Peace su ne suka dawo ɗaliban.

“Nayi matukar farin ciki da na dawo gida” a cewar wata daliba

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]