Mahara Sun Kashe Sojoji Biyu Da Wasu Mutane 17 A Benue

Sojoji 2 da wasu mutane 15 aka bada rahoton an kashe a wani hari da wasu yan bindiga suka kai kan wasu ƙauyuka uku dake karamar hukumar Apa ta jihar Benue.

Mazauna yankin sun bayyana cewa an kai harin ne a tare lokaci guda da misalin karfe 06:00 na yammacin ranar Talata kan ƙauyukan Opaha, Odogbo da kuma Edikwu dake karamar hukumar ta Apa.

Wani mazaunin yankin da ya bayyana sunansa da Kole ya ce gawarwaki 17 aka gano a cikin daji ciki har da sojoji biyu na rundunar Operation Whirl Stroke lokacin da jami’an tsaro suke bincike a yankin da asubahin ranar Laraba.

Har ila ya bayyana cewa É—aya daga cikin gawar sojojin ta kwamandan rukunin sojojin ne da suka yi kokarin dakile farmakin da maharan suka kawo.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...